Lafiya Uwar Jiki
WHO ta gano bullar cutar Nipah a Indiya; cuta ce mai saurin kisa, lalata kwakwalwa, kuma ba ta da magani. Ga abin da ya kamata ku sani game da hadarin ta a 2026.
Shugaba Tinubu ya tura wa majalisar dattawa daftarin dokokin lafiya 24 domin rage mambobin hukumomi da inganta asibitocin tarayya a wannan rana 28 ga Janairu, 2026.
Hukumar kula da asibitoci ta jihar Kano ta tabbatar da zargin da aka yi na cewa na bar almakashi a cikin wata mata, Aishatu Umar da aka yi wa tiyata a asibiti.
Mijin matar da aka bar almakashi a cikinta bayan tiyata a asibitin Abubakar Imam Urology Centre a Kano ya bayyana azabar da ta sha kafin a gano almakashin.
A labarin nan, za a ji cewa hukumar kula da manyan asibitoci ta jihar Kano ta sanar da bude bincike a kan zargin likitoci da sakaci da rayuwar mara lafiya.
Likitoci a Fatakwal sun goyi bayan shiga yajin aiki a ranar 12 ga Janairu, 2026, duk da umarnin kotun masana'antu. Likitocin sun kafa sharuda ga gwamnati.
Gwamnatin Taraba ta rufe babban asibitin ƙwararru na Jalingo don gyare-gyare; marasa lafiya masu jinyar ƙoda sun shiga tashin hankali sakamakon rashin wurin jinya.
Kotu ta dakatar da ƙungiyar likitoci (NARD) daga shiga yajin aikin da suka shirya farawa ranar 12 ga Janairu, 2026, sakamakon ƙarar da Gwamnatin Tarayya ta shigar.
Ƙungiyar likitoci (NARD) za ta fara yajin aiki a ranar 12 ga Janairu, 2026, sakamakon gazawar gwamnati wajen cika yarjejeniyar inganta jin daɗin ma'aikatan lafiya.
Lafiya Uwar Jiki
Samu kari