Lafiya Uwar Jiki
Hamshakin attajirin nan dan kasar Amurka, Bill Gates ya bayyana irin hadarin lafiya da iya jawo asarar rayukan kanan yara da ake fuskanta a Arewacin Najeriya.
Gwamnatin jihar Kano ta bukaci mutane su kiyaye matakan lafiya domin gujewa kamuwa da zazzabi mai tsanani da ke sa zubar da jini, ta fitar da matakai uku.
Gwamnatin Tarayya ta fara bincike kan cutar da ke cin naman jiki da ta kashe mutane bakwai a Malabu, jihar Adamawa, yayin da ake zargin Buruli Ulcer ce.
Hukumar NCDC ta ce sakamakon gwaje-gwajen da aka yi wa wasu mutane biyu a Abuja ya nuna cewa ba sa dauke da cutar Ebola ko Marburg. Ta gargadi jihohin Najeriya.
Yayin da ake yada rahoton cewa ministan Abuja, Nyesom Wike ba shi da lafiya, tsohon gwamnan Rivers, ya danganta hakan da siyasa inda ya ce babu abin da ke damunsa.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin Bola Tinubu ta fara neman share hawayen hukumar asibitin koyarwa a asibitin Aminu Kano bayan ta fito rokon KEDCO a jaridu.
Gwamnatin Akwa Ibom ta fara neman wasu likitoci biyu ruwa a jallo, saboda guduwa daga yi mata aiki bayan ta dauki nauyin karatunsu na shekaru takwas.
A labarin nan, za a ji yadda asibitin koyar wa na Malam Aminu Kano ya mika kokon bara ga kamfanin rarraba hasken wutar lantarki da ya dawo da wutar da aka yanke.
Likitoci masu neman kwarewar aiki a Abuja sun shiga yajin aiki na sai baba ta gani, yayin da suka zargi gwamnati da kin biyan hakkoki da kuma karancin ma’aikata.
Lafiya Uwar Jiki
Samu kari