Labarin Sojojin Najeriya
'Yan ta'addan Boko Haram sun kai hare-haren ta'addanci a wasu kauyukan jihar Adamawa. 'Yan ta'addan sun kashe mutane tare da kona gidaje masu yawa.
A labarin nan, za a ji cewa Ministan tsaro, Janar Christopher Musa mai ritaya ya bayyana yadda ya sha fama da makiya masu kulla makirce a rundunar tsaron Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa sojojin Najeriya sun samu nasarar hallaka wasu manyan kwamandojin kungiyar Boko Haram bayan samun bayanan sirri daga jama'a.
Dakarun sojoji sun samu nasara kan 'yan bindiga a jihar Kano. Sojojin sun yi arangama da 'yan bindigan ne bayan da suka kawo hari a karamar hukumar Shanono.
Dakarun soji sun ceto mutum ɗaya a iyakar Kano da Katsina, yayin da aka kashe 'yan ta'adda 438 tare da ceto mutane 366 a yankin Arewa maso Gabas cikin watanni bakwai
Dan majalisa a Amurka, Riley Moore, ya yi tsokaci kan harin da kasarsa ta kawo a Najeriya. Ya bayyana cewa harin ya hana kisan Kiristoci lokacin Kirsimeti
'Yan bindiga sun kulla yarjejeniya kan sulhu da mahukunta a karamar hukumar Malumfashi ta jihar Katsina. Sun sako mutanen da suka yi garkuwa da su.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa gwamnatin tarayya na kokari wajen kawo karshen matsalar rashin tsaro. Ya ce ya nemi dauki kan matsalar.
Hafsun sojojin kasan Najeriya, Laftanar Janar Waidi Shuaibu ya kai ziyarar girmamawa ga mai alfarma Sarkin Musulmi a jihar Sokoto bayan harin Amurka a Najeriya.
Labarin Sojojin Najeriya
Samu kari