Labarin Sojojin Najeriya
Rahotanni daga rundunar sojin Najeriya na nuna cewa sojojin da aka tsare kan zargin shirya juyin mulki a Najeriya sun karu zuwa 42, ana ci gaba da bincike a kansu.
Wata jarida ta kara tattaro bayanai kan sojoji 16 da ake zargin hukumomi sun tsare su ne bisa zargin hannu a shirin juyin mulkin da bai yi nasara ba.
A labarin nan, za a ji cewa hukumomin tsaron kasar nan sun yi aiki tare wajen bin wasu kudi da aka samu dangatawa da kokarin kifar da gwamnatin Bola Tinubu.
Sabon shugaban sojin saman Najeriya, Sunday Kelvin Aneke ya bayyana cewa zai kai hana 'yan ta'adda sakat a Najeriya ta yadda za su gagara zama su kitsa kai hari.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar tsaron kasar nan na cigaba da aiki tukuru a kan mutane da hukumomi da ake zargin suna da hannu a shirin juyin mulki.
Majalisar dattawa ta kammala aikin tantance sababbin hafsoshin tsaron da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya nada. Ta amince da nadin da aka yi musu.
Sabon hafsan sojojin kasan Najeriya, Manjo Janar Waidi Shaibu, ya sha alwashin ragargazar 'yan ta'addan Lakurawa da ke kai hare-hare a yankin Arewaci.
A labarin nan, za a ji cewa wani Darakta Janar a yankin Kudu maso Gabas ya shiga hannun sojojin Najeriya bisa hada baki a shirin juyin mulki a kasa.
Majalisar dattawan Najetiya ta karbi sunayen sababbin hafsoshin tsaro daga wajen shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu. Majalisar ta sanya lokacin tantance su.
Labarin Sojojin Najeriya
Samu kari