Labarin Sojojin Najeriya
Ministan harkokin wajen Najeriya, Yusuf Tuggar ya ziyarci Ibrahim Traore na kasar Burkina Faso. An saki sojojin saman Najeriya 11 da aka rike a kasar da jirginsu.
A labarin nan, za a ji cewa wasu manyan sojoji a Najeriya sun sa baki a kan yunkurin da aka dauko na kara wa dogarin Shugaban Kasa Bola Tinubu girma.
Harin jiragen saman NAF a Kukawa, jihar Borno, ya hallaka fararen hula ciki har da masunta da direbobi, yayin da ake binciken sahihancin bayanan sirri.
Rahotanni sun bayyana yadda dan kunar bakin wake ya kashe sojoji biyar a yankin Pulka da ke jihar Borno, yayin da ake ci gaba da yaki da Boko Haram.
A labarin nan, za a ji cewa gwamantin Jamhuriyyar Benin ta samu kanta bayan yunkurin kifar da ita da wasu sojojin kasar suka yi, an daure sojoji.
Gwamnatin kasar Burkina Faso karkashin Ibrahim Traore ta cigaba da rike sojojin Najeriya. Sojojin sun bukaci a sako su su dawo gida ba su son yin Kirsimeti a kasar.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi tsokaci kan matsalar rashin tsaro. Shugaban kasar ya bayyana shirin da gwamnatinsa take don magance matsalar.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya kira hafsoshin tsaro zuwa fadarsa da ke Aso Rock Villa a Abuja. Sun shiga wata muhimmiyar ganawa ta sirri a tsakaninsu.
Ministan tsaron Najeriya, Janar Christopher Musa (mai ritaya), ya yi tsokaci kan matsalolin da ake fuskanta. Ya ce matsalar rashin tsaro na bukatar hadin kai.
Labarin Sojojin Najeriya
Samu kari