Labarin Sojojin Najeriya
Rabiu Musa Kwankwaso ya bada labarin zuwansu wajen Shehu Shagari.Shehu Yar'adua ya yi nasarar samun zama ‘dan takarar shugaban kasa kafin a soke zabukan.
Wasu manyan kwamandoji a kungiyar ta'addanci ta Boko Haram sun mika wiya ga dakarun sojojin Najeriya. Dakarun sojojin sun samu muhimman bayanai a hannunsu.
Shugaban sojin kasa na Najeriya, Laftanar Janar Waidi Shaibu ya ce sojojin kasar sun shirya murkushe duk wata barazana da 'yan ta'adda za su haifar a iyakokin kasar.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya lashi takobin amfani da sababbin fasahohi na zamani wajen yakar duk wata barazana ta tsaro da dawo da zaman lafiya.
Hafsun sojin kasa na Najeriya, Laftanar Janar Waidi Shuaibu ya sanar da cewa an horas da sojoji 14,000 cikin 28,000 da shugaba Bola Tinubu ya ce za a dauka.
A labarin nan, za a ji manyan labarai da suka faru tare da jawo cece-kuce a fadin Najeriya inda aka dura a kan gwamnatin Tinubu game da wasu daga cikinsu.
Dandazon mutane da suka rasa gidajensu saboda matsalar tsaro a yankin karamar hukumar Bodinga ta jihar Sakkwato sun fito zanga-zanga don jawo hankalin gwamnati.
Hedkwatar rundunar sojin Najeriya ta bayyana cewa dakarun Amurka da aka turo aikin hadin gwiwa na nan daram, wadanda aka janye sun kammala aikinsu ne.
A labarin nan, za a ji cewa dakarun sojin Najeriya sun tari wasu tsagerun yan ta'adda da suka kai masu hari har sansaninsu da ke Bukuyyum a jihar Zamfara.
Labarin Sojojin Najeriya
Samu kari