Labarin Sojojin Najeriya
Wata mata ta bayyana yadda iyayenta suka kone kurmus tare da 'yan uwanta bayan harin da jirgin Soji ya kai a Gidan Sama da Runtuwa, Silame, Jihar Sokoto.
Gwamna Ahmed Aliyu na jihar Sakkwato ya bayyana cewa gwamnatinsa ta tuntubi hukumomin soji domin bincike kan kuskuren kashe fararen hula a kauyuka.
Rundunar sojojin Najeriya ta dora alhakin harin da jami'anta na sama su ka kai kauyuka biyu da ke jihar Sakkwato, wanda ya jawo asarar rayuka akalla 10.
Soja ya kashe matashi Abdullahi Muhammad a kofar barikin Rukuba. Rundunar sojoji ta fara gudanar da bincike, tare da yin alkawarin adalci da hukunta mai laifin.
Dakarun Najeriya sun kashe shugabannin 'yan ta’adda Alhaji Ma’oli da Kachalla Muchelli a wani farmaki a Katsina da Zamfara, tare da kawo zaman lafiya ga yankunan.
Dakarun sojojin Najeriya sun kai hari kan sansanonin 'yan ta'adda a jihar Katsina. Sojojin sun hallaka 'yan ta'adda masu yawa a hare-haren da suka kai musu.
Rundunar sojin Operation Fansan Yamma ta yi kira ga al'umma su rika tantance sahihanci labari gabanin yaɗa shi domin kaucewa abin da zai tada hankula.
Wani jirgin yaki ya saki boma kauyukan Gidan Sama da Rumtuwa a karamar hukumar Silame bisa kuskure. Jirgin ya saki bom din ne yana kokarin kashe Lakurawa.
Jami’an tsaro da ‘yan banga sun kashe “Al’jan,” dan ta’adda da ya addabi Tsafe, tare da kawo zaman lafiya ga mazauna yankin da ke fama da hare-hare.
Labarin Sojojin Najeriya
Samu kari