Labarin Sojojin Najeriya
Dakarin sojojin Najeriya sun samu tarin nasarori a yakin da suke yi da 'yan ta'adda a yankin Arewa maso Gabas. Sun samu nasarar hallaka wani shugaba a ISWAP.
Wasu rahotanni sun bazu wadanda ke nuna cewa 'yan ta'addan Boko Haram sun kai farmaki kan tsohon babban hafsan sojojin kasa, Laftanar Janar Tukur Yusuf Buratai.
Wasu da ake kyautata zaton 'yan ta'addan kungiyar Boko Haram ne sun kai farmaki kan wani sansanin sojojin Najeriya da ke garin Buratai a jihar Borno.
Gwamnan jihar Borno Farfesa Babagana Umara Zulum, ya ba da tallafin kudi ga iyalan sojojin da suka rasu da wadanda suka samu raunuka a fagen daga.
Rundunar sojin saman Najeriya ta kai farmaki kan Boko Haram suna shirin kai hari kan masu bikin sallah a jihar Borno. Sojojin sun kashe 'yan Boko Haram da dama.
Za a ji cewa Mohammed Abacha ya fara daukaka kara kan hukuncin da ya hana shi mallakar rijiyar mai ta OPL 245 da ke hannun kamfanonin Agip and Shell.
Rundunar sojin saman Najeriya ta shirya liyafar bikin sallah ga dakarun da suke fagen daga a jihar Borno. An yaba da yadda sojojin suke yaki da Boko Haram da ISWAP.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar hallaka wasu daga cikin kwamnandojin kungiyar ISWAP a jihar Borno. An hallaka su ne yayin wata musayar wuta.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar dakile wani hari da mayakan ISWAP suka kai a jihar Borno. Sojojin sun hallaka 'yan ta'adda tare da kwato makamai.
Labarin Sojojin Najeriya
Samu kari