Labarin Sojojin Najeriya
Kungiyar ECOWAS ta amince da tura sojoji daga kasashe 4 da suka hada da Najeriya, Ghana, Saliyo da Côte d’Ivoire domin kare dimokuradiyya a Benin.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yaba wa sojojin Najeriya kan yadda suka fatattaki dakarun Benin da suka yi ikirarin juyin mulki a kasar ranar Lahadi.
Akwai kungiyoyin ta'addanci a Arewa maso Yamma, kungiyoyin jihadi a Arewa maso Gabas, da masu fafutukar kafa Biafra a Kudu. Legit ta tattaro bayan guda 8.
Laftanar Adam Muhammad Yerima ya yi aure a asirce da masoyiyarsa da ake kira Khadija a jihar Kaduna, bayan makonni da ce-ce-ku-ce kan rayuwarsa ta sirri.
A labarin nan, za a ji cewa wasu miyagun matasan ƴan ta'adda sun kashe Zamfarawa a ƙauyensu saboda an hana su satar madarar roba a wani shafi, sun yi fashi.
Malamin addinin Musulunci, Sheikh Ahmad Abubakar Mahmud Gumi ya yi magana kan maganar ministan tsaro cewa ba za a yi sulhu da 'yan bindiga ba a Najeriya.
Sabon Ministan tsaro, Janar Christopher Gwabin Musa (mai ritaya), ya sha alwashi kan tsaron Najeriya. Janar Christopher ya kuma yi godiya kan son da aka nuna masa.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya rantsar da janar Christopher Musa (mai ritaya) a matsayin sabon Ministan tsaro. Hakan na zuwa ne bayan majalisa ta amince da shi.
Sabon ministan tsaron Najeriya, Janar Christopher Musa mai ritaya ya bayyana cewa ba za a cigaba da sulhu da 'yan ta'adda ko biyan kudin fansa ba.
Labarin Sojojin Najeriya
Samu kari