Labarin Sojojin Najeriya
Waua majiyoyi biyu sun yi bayani mai cin karo da juna kan yadda aka dauko gawar Manjo Janar Rabe Abubakar mao ritaya bayan ya rasu a hannun masu garkuwa.
Zakakuran sojojin Najeriya sun samu nasarar ceto matar marigayi Janar Rabe Abubakar bayan artabu da ‘yan bindiga a karamar hukumar Matazu ta jihar Katsina.
Dakarun sojojin Najeriya na rundunar Operation Fansan Yamma sun samu nasara kan 'yan ta'adda a jihar Borno. Sojojin sun hallaka masu yawa bayan kai hari.
Rundunar Operation Fansan Yamma ta fara sabon samame a dazuzzukan Katsina domin farautar ‘yan bindiga bayan mutuwar Manjo Janar Rabe Abubakar (mai ritaya)
Manjo Janar Rabe Abubakar ya mutu ne a hannun 'yan bindiga bayan fiye d kwanaki 10 da sace shi a Katsina, tuni aka dauko gawarsa aka birne shi a Katsina.
Tsohon mai magana da yawun hedkwatar tsaro ta kasa, Manjo Janar Rabe Abubakar, ya rasu a hannun 'yan bindiga kamar yadda gwamnatin jihar Katsina ta sanar.
Tsohon hafsun sojin kasa a Najeriya, Tukur Yusuf Buratai ya yi gargadi ga hukumomi bayan mutuwar Janar Rabe Abubakar a hannun masu garkuwa da mutane.
A labarin nan, za a ji iyalan babban jami'in soja, Manjo Janar Rabe Abubakar da ya rasu a hannun ƴan bindiga sun ƙaryata cewa ciwon sukari ne ajalinsa.
Shugaba Bola Tinubu ya nuna alhini kan rasuwar tsohon Manjo Janar Rabe Abubakar wanda ya mutu a hannun masu garkuwa da mutane a jihar Katsina. DHQ ta yi martani.
Labarin Sojojin Najeriya
Samu kari