Labarin Sojojin Najeriya
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya lashi takobin amfani da sababbin fasahohi na zamani wajen yakar duk wata barazana ta tsaro da dawo da zaman lafiya.
Hafsun sojin kasa na Najeriya, Laftanar Janar Waidi Shuaibu ya sanar da cewa an horas da sojoji 14,000 cikin 28,000 da shugaba Bola Tinubu ya ce za a dauka.
A labarin nan, za a ji manyan labarai da suka faru tare da jawo cece-kuce a fadin Najeriya inda aka dura a kan gwamnatin Tinubu game da wasu daga cikinsu.
Dandazon mutane da suka rasa gidajensu saboda matsalar tsaro a yankin karamar hukumar Bodinga ta jihar Sakkwato sun fito zanga-zanga don jawo hankalin gwamnati.
Hedkwatar rundunar sojin Najeriya ta bayyana cewa dakarun Amurka da aka turo aikin hadin gwiwa na nan daram, wadanda aka janye sun kammala aikinsu ne.
A labarin nan, za a ji cewa dakarun sojin Najeriya sun tari wasu tsagerun yan ta'adda da suka kai masu hari har sansaninsu da ke Bukuyyum a jihar Zamfara.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar dakile wani harin da 'yan ta'addan ISWAP suka kai a jihar Borno. Sojojin sun kashe 'yan ta'adda tare da kwato makamai.
Dakarun sojojin Najeriya na rundunar Operation Enduring Peace sun samu nasarar hallaka 'yan ta'adda a Plateau. Sojojin sun kuma kwato makamai a hannunsu.
Dakarun sojoji na rundunar Operation Udoka da ke aiki a yankin Kudu maso Gabas sun samu nasarar cafke jami'an tsaro da ke safarar makamai ga 'yan ta'adda.
Labarin Sojojin Najeriya
Samu kari