Labarin Sojojin Najeriya
Rundunar sojojin ƙasa ta Najeriya ta bayyana cewa dakarunta sun yi nasarar kashe ƴan ta'adda uku, sun kamo biyu sannan sun kwato makamai a Sokoto, Kaduna da Filato.
Mazauna kauyen Allawa da ke karamar hukumar Shiroro a jihar Neja sun shiga fargaba bayan sojoji sun tattare kayansu a kauyen sun fice da safiyar yau Alhamis.
Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno ya shawarci sojojin Najeriya da su kafa sansanin sojoji a dajin Sambisa da tsaunin Mandara a jihar Borno.
Rundunar sojin hadin kai mai yaki da ta'addanci a jihar borno ta sanar da cewa wani mai kera bama-bamai wa Boko Haram ya mika wuya tare da wani dan ta'adda guda daya
Hukumar sojin Najeriya ta dakatar da sojoji da ta kama da laifin sata a matatar Dangote da ke Legas. Hukumar ta ce ta dauki matakin ne bayan kama su da laifi
Kungiyar raya al'adun karamar hukumar Bokkos a jihar Filato ta yi tit da kisan da wani soja ya yi a yankin yayin da yake bikin ƙarin shekara ranar Litinin.
Rundunar sojin Najeriya ta gano wurin da 'yan ta'adan ISWAP ke hada burodi a jihar Borno. Sojojin sun lalata wurin tare da sauran kayan hada burodin
Akalla sojoji shida ne aka kashe a kauyen Karaga da ke karamar hukumar Shiroro a jihar Neja bayan sun fada wani tarko da 'yan bindiga suka dana masu.
An ruwaito cewa akalla fararen hula 3 ne suka mutu a wani hari da 'yan bindiga suka kai kauyen Tsafe da ke jihar Zamfara, yayin da suka yi artabu da sojoji.
Labarin Sojojin Najeriya
Samu kari