Labarin Sojojin Najeriya
Sarkin Woro ya zargi sojoji da jinkirin kai dauki na sa'o'i 10 da ya kai ga kisan mutum 75 a Kwara; ya ce gazawar DSS na daukar mataki ya janyo wannan masifa.
Dakarun Najeriya sun tattauna da sojojin Faransa domin bunkasa alaka a fannin tsaro da yaki da 'yan ta'adda. Kasashen sun yi alkawarin aiki tare da juna.
Gwamnan jihar Kwara, AbdulRahman AbdulRazaq, ya bayyana cewa na kashe Musulmai 75 a jihar saboda kin amincewa da mummunar akidar da 'yan ta'adda suka zo da ita.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya tura bataliyar sojoji jihar Kwara domin hallaka 'yan ta'addan da suka kashe Musulmai sama da 1000 a wani kazamin hari.
'Yan bindiga sun kashe soja 1 da farar hula 5 a Zurak, Jihar Filato; mutane na tserewa daga Wase zuwa Kampani sakamakon tsoro da fargabar wasu karin hare-hare.
Babban lauya mai fafutukar kare hakkin dan adam, Femi Falana ya yi fatali da shirin gurfanar da jami'an da ke da hannu a kitsa juyin mulki a gaban kotun soja.
Bincike da sojoji suka yi ya nuna cewa an kama tsohon Janar Mohammed Ibrahim Gana bisa zargin hannu a yunkurin juyin mulki da aka so yi wa Bola Tinubu.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasara kan 'yan bindigan da suka addabi mutane a jihar Sokoto. Sojojin sun samu nasarar dakile wani hari da suka kawo.
Kungiyar 'yan ta'adda ta ISWAP ta nada sabon kwamanda mai suna Abu Khalifa baya sojojin Najeriya sun kashe kwamandan kungiyar mai suna Julaibib a daji.
Labarin Sojojin Najeriya
Samu kari