Labarin Sojojin Najeriya
Rundunar sojojin Najeriya ta bayyana cewa an yi yunkurin kutse cikin shafinta na X , inda aka fara wallafa sakonnin memecoin ba tare da izini ba. Ta gargadi jama'a.
Dakarun sojojin Najeriya sun dakile harin ‘yan ta’adda a Kukawa, Borno, inda aka kashe mayaka 26 tare da jikkata sojoji huɗu yayin artabu da maharan.
Dakarun sojojin rundunar Operation HADIN KAI sun kashe ‘yan Boko Haram/ISWAP 21 tare da lalata sansaninsu a yankin tsaunin Kopre na Jihar Adamawa.
Dakarun sojoji na rundunar Operation Hadin Kai sun kashe ’yan Boko Haram da ISWAP 21 tare da lalata sansanin ’yan ta’addan a yankin Kopre Mountain, Adamawa.
A labarin nan za a ji cewa jami'an tsaro a jihar Kebbi sun samu nasarar tarwatsa gungun tan ta'adda da ke shirin karban fansa, inda aka ceto wata baiwar Allah.
Amurka na shirin janye kusan sojojinta 200 daga Najeriya, yayin da ƙananan ƙungiyoyin horaswa da masu nazarin bayanan sirri za su ci gaba da aiki.
Dakarun rundunar sojojin Najeriya sun kai dauki bayan samun rahoton tashin bam a kan titin Gurusu zuwa Gwashi da ke karamar hukumar Bukkuyim a Zamfara.
’Yan kasuwa biyar sun mutu bayan wata motar sojoji ta kwace daga hanya ta kutsa cikin kasuwa a garin Chanchangi da ke jihar Taraba, yayin da wasu suka jikkata.
'Yan bindiga dauke da makamai sun kashe mutane huɗu, sun sace huɗu tare da jikkata bakwai a Gorau, Sokoto, yayin da ake zargin sun kai hari neman tallafin N1m.
Labarin Sojojin Najeriya
Samu kari