Labarin Sojojin Najeriya
Rundunar 'yan sanda a birnin tarayya Abuja ta kama wani mutum da ake zargi da cewa zai saye harsashi ya mika wa 'yan ta'adda a jihar Zamfara daga Abuja.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar tsaron ƙasar nan ta samu nasarar raba wani mugun jagoran ɗan ta'adda da duniya. An kashe Kalamu a sumanen da aka kai jihar.
Sojojin 23 Brigade sun musanta rahotannin cewa sun bude wa fararen hula wuta a jihar Adamawa suna mai cewa ’yan bindiga ne suka harbe mata biyu a tarzomar kabilanci.
Rundunar sojin Najeriya ta karyata cewa ta harbi mata masu zanga zanga a jihar Adamawa. Ya fadi yadda wasu bata gari suka kai wa dakaru hari kuma aka harbe su.
Shugaba Bola Tinubu ya nemi Majalisar Dattawa ta amince a tura dakarun Najeriya Jamhuriyar Benin don taimakawa a zaman lafiya bayan yunƙurin juyin mulki.
A labarin nan, za a ji Sanata Barau Jibrin ya jinjina da yadda Shugaban Kasa, Bola Tinubu ya gaggauta amsa koken 'yan Benin a lokacin da ake shirin kwace mulki.
A labarin nan, za a ji rundunar saman Najeriya ta bayyana cewa jami'anta da suka sauka a Burkina Faso suna nan cikin koshin lafiya, an yi magana da kasar.
Gwamnatin kasar Burkina Faso ta rike jirgin sojin saman Najeriya dauke da sojoji 11 saboda zargin shiga kasar ba tare da izini ba. Najeriya bata ce komai ba.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar ragargazar 'yan bindiga a jihar Sokoto. Sojojin sun hallaka 'yan bindiga da dama bayan sun gwabza fada.
Labarin Sojojin Najeriya
Samu kari