Labarin Sojojin Najeriya
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya bayyana cewa gwamnatinsa za ta dauki matakai domin dakile hare-haren 'yan bindiga. Ya bukaci hadin kan jama'a.
Akwai wasu manyan kalubale 5 da Janar Christoper Musa zai fuskanta yayin da Shugaba Bola Tinubu ya naɗa shi a matsayin sabon ministan tsaron Najeriya.
Majalisar dattawan Najeriya ta shirya tantance Janar Christopher Musa a matsayin Ministan tsaro. Tantancewar na zuwa ne bayan nadin da Tinubu ya yi masa.
Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf ya ziyarci wasu kananan hukumomin Kano da ke fama da barazanar 'yan bindiga. Ya gana da jami'an tsaro da jama'ar yankunan.
Sanata Francis Fadahunsi ya bukaci Shugaba Tinubu ya nada tsohon hafsan soja matsayin NSA, yana cewa hakan ne kawai zai tabbatar da ingantaccen tsarin tsaro.
Kunggiyar Northern Stakeholders Consultative Initiative, (NSCI) sun bukaci Shugaba Bola Tinubu ya ci gaba da rike Matawalle bayan saukar Badaru Abubakar daga kujera.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya nada tsohon hafsan hafsoshin Najeriya, Janar Christopher Gwabin Musa a matsayin sabon ministan tsaro bayan Badaru ya yi murabus.
Dakarun Najeriya sun bayyana nasarorin da suka samu sun kashe 'yan ta'adda takwas da kama 51 tare da kama makamai a farmakin da suka kai cikin kwana uku.
Hedkwatar tsaron Najeriya ta yi karin haske kan sabanin da aka samu tsakanin 'yan banga da sojojin Nijar a iyakar Najeriya a jihar Katsina da ya kai ga harbi.
Labarin Sojojin Najeriya
Samu kari