Labarin Sojojin Najeriya
Rundunar tsaron Najeriya ta bayyana cewa babu wani abu da ya shafi kafa sansanin sojin Amurka a Najeriya a yarjejeniyar da ta kulla da sojojin Amurka.
'Yan ta'addan Boko Haram sun kai wani harin ta'addanci a jihar Borno. Tsagerun 'yan ta'addan sun yi awon gaba da daruruwan mutane da suka hada da mata da yara.
An gudanar da taron tsaro a Abuja, inda ministan tsaro Janar Christopher Musa ya bayyana rawar da sojojin Amurka za su yi a Najeriya bayan sauke su a Bauchi.
'Yan ta'addan Boko Haram sun kai wani harin ta'addanci kan dakarun sojojin Najeriya. 'Yan ta'addan na Boko Haram sun kashe kwamandan sojoji yayin artabu.
Hedkwatar tsaron Najeriya ta bayyana cewa kasar Amurka ta turo sojojinta su taimaka wajen yaki da ta'addanci a kasar nan kyauta, ba a biya ko sisi ba.
Rundunar sojin Najeriya da hadin gwiwar yan sa kai na CJTF sun gwabza fada da 'yan ta'addan Boko Haram a jihar Borno, an kashe 'yan ta'adda takwas.
'Yan ta'addan Boko Haram dauke da makamai sun kai wani harin ta'addanci a jihar Adamawa. 'Yan ta'addan sun kona gidaje tare da hallaka rayukan wasu mutane.
A labarin nan, za a ji cewa jami'an tsaron Najeriya sun yi nasarar gano mutane biyu da suka fi kowa bayar da kudi don kifar da gwamnatin Bola Tinubu.
"Yan ta'addan Lakurawa sun kai harin kwanton bauna kan tawagar babban kwamandan rundunar Operation Fansan Yamma. Dakarun sojoji sun yi artabu da su.
Labarin Sojojin Najeriya
Samu kari