Labarin Sojojin Najeriya
Rundunar sojin saman Najeriya da dakarun kasar China sun yi wani taro a Abuja domin karfafa alaka a tsakaninsu. Sun gana ne a Abuja a hedkwatar NAF.
Rundunar 'yan sanda ta kama mutane hudu bisa zarginsu da hannu a damfar wani tsohon janar na sojan Najeriya da sunan ministan Abuja, Nyesom Wike a Abuja.
Gwamna Nasir Idris ya tabbatar da kisan sojoji tara da ɗan sanda ɗaya bayan wasu ‘yan bindiga sun yi musu kwanton ɓauna a ƙaramar hukumar Shanga ta jihar Kebbi.
Rundunar tsaron Najeriya ta tabbatar da cewa an jibge jirage marasa matuka da Amurka ta kawo domin yaki da 'yan ta'adda a jihar Bauchi da ke Arewacin Najeriya.
Dakarun sojojin Najeriya sun kai wani artabu a sansanin tantirin jagoran 'yan bindiga, Bello Turji. Sojojin sun samu gagarumar nasara a farmakin da suka kai.
Hukumar kula da sufurin ruwa ta kasa (NIWA) ta yi martani kan rahotannin da ke cewa wasu 'yan bindiga sun nutse a cikin kogi a Sokoto bayan jirginsu ya yi hatsari.
Ana ci gaba da samun bayanai kan yunkurin da aka yi na kifar da shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, lamarin da ya tada hankali tare da jawo cece kuce a kasar nan.
Sojojin Najeriya sun sanar da kashe 'yan Boko Haram kusan 100 domin adadinsu ya kai 80 tare da kwato manyan makamai a wata gwabzawa da suka yi a Borno.
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu ya sha alwashin murkushe 'yan ta'addan Boko Haram bayan kai hare hare wurare uku a birnin Maiduguri da dare.
Labarin Sojojin Najeriya
Samu kari