
Labarin Sojojin Najeriya







Gwamnatin Amurka karkashin Trump za ta kakaba takunkumi ga Najeriya kan rahoton kashe kashe da ake. Amurka ta ce ana yawan kashe Kiristoci a Najeriya.

Sojojin Najeriya sun kashe ‘yan bindiga 3 a Kaduna, sun kwato makamai, alburusai, wayar salula, magunguna da kayan abinci yayin farmaki kan ‘yan ta’addan.

Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar dakile wani mummunan harin da 'yan bindiga suka kai a jihar Zamfara. Sojojin sun hallaka miyagu masu tarin yawa.

Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasara kan 'yan bindiga masu tayar da kayar baya a jihar Zamfara. Sojojin sun hallaka tsageru masu yawa tare da lalata makamai.

Dakarun sojin Najeriya sun yi nasarar kashe wani dan bindiga da ya shahara da kona gidaje da garkuwa da jama'a a Katsina. Soji sun yi raga raga da Yusuf Gwamna.

Wasu mutanen kananan hukumomi uku na jihar Katsina sun shiga yarjejeniyar yin sulhu da 'yan bindigan da suka addabe su. Sun fara ganin sabon sauyi.

Dakarun sojojin Najeriya na rundunar Operation Fansan Yanma sun samu nasarar dakile wani yunkurin yin garkuwa da mutane da 'yan bindiga suka yi a Katsina.

Air Marshal Hasan Abubakar ya tabbatar da mutuwar ‘yan sa-kai 11 a harin jirgin sojin sama, yayin da rundunar NAF ke daukar matakan rage aukuwar irin wannan kuskure.

Wasu dakarun sojin saman Najeriya a jihar Legas sun dura ofishin rarraba wutar lantarki na Ikeja sun lakadawa mutane duka kan yanke musu wuta a kan bashi.
Labarin Sojojin Najeriya
Samu kari