Labaran Duniya
Gwamnatin Musulunci ta Iran ta musanta kalaman shugaban Amurka Donald Trump,ta ce babu kasar da za ta yarda ta kwashe gaba daya sinadarin Uranium dinta.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi karin haske kan yiwuwar sake tattaunawa da Iran. Trump ya bayyana abin da Iran ta amince da shi kan mashigar Hormuz.
Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya bayyana cewa kasar ta amince ta bude mashigar ruwa ta Hormuz biyo bayan cimma yarjejeniyar tsagaita wuta a Lebanon.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya haska abubuwan da kasarsa ta cimma da Iran. Ya bayyana cewa Iran ta amince ba za ta samu makamin nukiliya ba.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya sake dauko batun toshe hanyoyin jiragen ruwan Iran da sojojin kasarsa suka yi. Trump ya ce hakan ya cutar da Iran.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa Iran ta sauka daga matsayarta, ta yarda ba za ta kera makamin nukiliya ba, ya ce za a koma tattaunawa.
An yi wata tattaunawa mai matukar muhimmanci tsakanin Sarkin Qatar, Sheikh Tamim bin Hamad Al Thani da Shugaba Donald Trump ta wayar tarho yau Laraba.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya tabo batun lokacin kawo karshen yaki da Jamhuriyar Musulunci ta Iran. Ya ce za a iya kawo karshen yakin da yarjejeniya.
Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya karbi tawagar kasar Pakistan, wacce ta kai ziyara birnin Tehran son isar da sakon Amurka da lallashin kasar.
Labaran Duniya
Samu kari