Labaran Duniya
Najeriya ta ƙara samun daraja a ƙasashen da ke ta ƙarfin fasfo, wanda ke ba ƴan ƙasar wani tagomashi yayin tafiye-tafiye zuwa zuwa Iran, Kenya da wasu kasashe 43
Shugaban kasar Aljeriya ya kaddamar da wani katafaren masallaci a gabar tekun 'Bahar Rum' wanda ya zama mafi girma a Afrika kuma na uku mafi girma a duniya.
Binciken da Legit Hausa ta yi a shafin yanar gizon ECOWAS ya nuna cewa har yanzu kasashen uku na cikin jerin sunayen mambobin kungiyar, yanzu sun koma 15.
Alamu masu karfi na nuni da cewa kungiyar ECOWAS za ta dage takunkumin da ta kakaba wa Burkina Faso, Mali da Nijar biyo bayan sauyin gwamnati a kasashen uku.
A tsawon lokaci, an samu wasu 'yan wasan kwallon kafa da aikata laifuka daban-daban a wajen wajen filin wasa kuma an yanke musu hukunci bisa doka.
An samu sauyi a jerin manyan masu kudin duniya a 2024 inda matsayin Elon Musk da Mark Zuckerberg suka sauya sannan biloniyan Faransa ya shige gaba.
Shugaba Bola Tinubu ya bar birnin Adis Ababa na kasar Habasha, inda aka gudanar da babban taron kungiyar Tarayyar Afirka karo na 37 domin dawowa Najeriya.
A yau Alhamis ne majalisar kasar Girka za ta halasta auren jinsi da daukar rainon yara, wani gagarumin sauyi da gwamnati ta dauka duk da adawar Cocin Orthodox.
Wata mata ‘yar kasar Indiya da mijinta ya ce ta mutu a wani hatsari an gan ta ta bude idanuwanta jim kadan kafin a kona ta. Wannan lamari ya ba mutane mamaki.
Labaran Duniya
Samu kari