Labaran Duniya
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya mika kokon bararsa ga mahukunta a Jamhuriyar Musulunci ta Iran. Trump ya yi rokon ne kafin a fara tattaunawa.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa yana sa ran cimma yarjejeniya mai kyau da kasar Iran kafin karewar wa'adin tsagaita wuta a gobe Laraba.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa kasarsa ba ta da niyyar tsawaita yarjejeniyar tsagaita wuta kuma dakarunta sun shirya komawa fagen yaki.
Firaministan kasar Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya tuna da dan uwansa da ya rasa ransa a lokacin yaki. Benjamin Netanyahu ya ce yana matukar kewarsa.
Kasar Qatar ta bayyana cewa ta fara tuntubar kowane bangare tsakanin Amurka da Iran domin tabbatar da cewa tattaunawar sulhu ta tafi yadda aka tsara a Islamabad.
Kasar Musulunci ta Iran ta kai korafi gaban Majalisar dinkin duniya kan batun jirgin ruwan ta da kasar Amurka ta kwace, ta ce hakan ya sabawa dokar kasa da kasa.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya bayyana cewa aikin kwaso sinadarin Uranium da Iran ta inganta zai kasance mai matukar wahala wanda zai dauki lokaci.
Kasar Musulunci ta Iran ta dage cewa ba za ta yarda da matakan da Amurka ta dauka kanta ba, ta ce halayen kasar ne suka jawo cikas a tattaunawar sulhu.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya bayyana kalar yarjejeniyar da za a kulla da Iran. Trump ya bayyana cewa za ta fi wadda aka kulla a baya kyau.
Labaran Duniya
Samu kari