Kwankwasiyya
A labarin nan, za a ji cewa Sanata Rufa'i Sani Hanga ya yi magana game da yadda ya rasa takara duk da biyayya da ya rika yi wa tsarin Kwankwasiyya.
Sanata Rufa'i Sani Hanga ya gana da shugabannin jam'iyyar APC a jihar Kano. Gwamna Abba Kabir Yusuf ya fara kokarin raba hanga da Rabiu Musa Kwankwaso
A labarin nan, za a ji cewa kalaman Sanata Rufa'i Hanga na cewa an so ba wa Mustapha Rabi'u Musasun jawo zazzafan martanin daga jam'iyyar adawa ta NDC.
Sanatan Kano ya sace guiwar Rabiu Kwankwaso, ya ce Peter Obi ba zai ci zabe ba. Rufai Hanga ya yi ikirarin Obi bai da kuri’u kuma an karya Kwankwaso a Kano.
Dan takarar mataimakin shugaban kasa na jam'iyyar NDC, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya bukaci gwamnatin tarayya ta gudanar da kidayar jama'a cikin gaggawa.
Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf, ya kaddamar da kwamitin tsara manufofin tazarce. Kwamitin ya hada da manyan masu ba da shawara da daraktoci daga sassa daban-daban.
Kwamishinan labarai ya karɓi bakuncin ziyarar ƙungiyar tsofaffin Shugabannin Ƙananan Hukumomi. Sun zo ofishinsa domin nuna goyon baya ga Abba Kabir Yusuf.
Barazana ga rayuwar Peter Obi da tsare Nasir El-Rufai ya sa Rabiu Kwankwaso magana. Sanata Kwankwaso ya tuna wa gwamnati dole a yi wa kowa adalci.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar APC reshen jihar Kano ta karyata cewa akwai wasu daga cikin manyan 'ya'yanta da suka fice daga cikinta ziwa NDC.
Kwankwasiyya
Samu kari