Zaben jihohi
Zaben gwamna naa daya daga cikin zabubbukan da ake gudanarwa a Najeruya domin zabar shugabanni. Akwai hanyoyin da ake bi wajen samun wanda ya yi nasara.
Yiaga Africa ta zargi wakilan jam'iyyar PDP da APC da ba masu kada kuri'a toshiyar N10,000 domin su zabi 'yan takararsu a zaben gwamnan jihar Edo da ke gudana.
Hukumar zabe ta INEC a jihar Edo ta tsawaita lokutan gudanar da zabe inda ta ba da dalilai na ruwan sama da kuma rashin kawo kayan zaben a kan lokaci.
Dan takarar jam'iyyar PDP a zaben Edo, Asue Ighodalo ya yi korafi kan neman karya shi da ake wurin rashin kawo kayan zabe a kan lokaci a mazabun da ya fi karfi.
Sabuwar rigima ta barke a wata rumfar zabe da ke karamar hukumar Orhionmwon ta jihar Edo a ranar Asabar bayan da jami'an INEC suka manta da takardar rubuta sakamako.
Rahotanni sun bayyana cewa jami'an hukumar EFCC sun cika hannu da wasu mutane uku da ake zargin suna sayen kuri'u a yayin da ake gudanar da zaben jihar Edo.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC) ta bayyana cewa za ta dora sakamakon zaben gwamnan jihar Edo a kan na'urar IReV idan babu matsalar sabis.
A wani rahoton nan za ku ji cewa shugaban kasar nan, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya bukaci masu ruwa da tsaki sun tabbatar an yi zaben Edo bisa adalci.
Kungiyar Yiaga Africa ta bayyana cewa za a iya samun tashin hakula a kananan hukumomin takwas na Edo a lokacin zaben gwamnan jihar da za a gudanar ranar Asabar.
Zaben jihohi
Samu kari