Zaben jihohi
Babbar kotun tarayya mai zama a Kano ta haramta gudanar da zaben ciyamomi da kansilolin da aka shirya yi a Kano ranar Asabar, 26 ga watan Oktoba.
Bayan shugaban APC, Abdullahi Ganduje ya sha alwashin kwace yankin Kudu maso Yamma gaba daya, PDP ta ja kunnen shi kan zaben Ondo da za a yi a watan Nuwamba.
Za a ga sunayen mutane 23 da aka zaba a APC a matsayin ciyamomi a jihar Kaduna. A cikin kananan hukumomi 23 da ake da su a jihar Kaduna, mace 1 tayi nasara.
Gwamnatin jihar Kaduna ta sanya dokar takaita zirga zirga a fadin jihar daga karfe shida na safe zuwa karfe 7 na yamma a ranar Asabar, 19 ga Oktobar 2024.
Shugaban hukumar INEC, Farfesa Mahmood Yakubu a ranar Alhamis ya bayyana cewa za a gudanar da zaben gwamnan jihar Anambra a ranar 8 ga watan Nuwamba, 2025.
Olumide Akpata, dan takarar Labour a zaben gwamnan Edo a 2024, ya bayyana matakin da ya dauka na kin kalubalantar sakamakon zaben da aka kammala kwanan nan a kotun.
Sanata Shehu Buba Umar mai wakiltar Bauchi ta Kudu ya ce lokacin fara tattaunawa kan yakin neman zabe bai yi ba amma ya kusa amsa kiran fitowa takarar gwamna.
Rahotanni sun bankado yadda aka yi yarjejeniya da APC ta yi nasara a karamar hukumar Essien Udim a jihar Akwa Ibom domin shirin Gwamna Umo Eno kan zaben 2027.
Hukumar zaben jihar Rivers, RSIEC ta sanar da nasarar dan takarar jam'iyyar AA, Adolphus Enebeli a yau Lahadi 6 ga watan Oktoban 2024 bayan zaɓen kananan hukumomi.
Zaben jihohi
Samu kari