Zaben jihohi
A labarin nan, za a ji jagora Alwan Hassan, jigo a APC ta jihar Kano, kuma tsohon hadimin mataimakin Shugaban Ƙasa Yemi Osinbajo, ya fadi yadda suka shirya wa 2027.
Abubakar Malami ya tabbatar da cewa zai tsaya takarar gwamnan jihar Kebbi a zaben 2027 yayin da ya caccaki gwamnatin APC kan matsalolin ilimi, lafiya da tsaro.
Gwamna mai ci, Charles Soludo na jam’iyyar APGA a jihar Anambra ya samu kuri’u 422,664 inda ya doke manyan yan adawa a zaɓen da aka gudanar a karshen makon jiya
Gwamna Charles Soludo ya sake lashe zaben Anambra karo na biyu da kuri’u 422,664,. Legut Hausa ta zakulo dalilai 7 da suka taimaka Soludo ya samu tazarce.
Gwamna Farfesa Charles Chukwuma Soludo na Anambra na daga cikin yan takara da aka fafata da su a neman wa’adin mulki na biyu karkashin jam’iyyar APGA.
Dan takarar jam'iyyar Labour Party a zaben gwamnan jihar Anambra, Dr. George Moghalu, ya bayyana cewa rashin sayen kuri'u ne ya sanya ya fadi a rumfar zabensa.
A labarin nan, za a ji cewa yar takarar gwamnan Anambra ta bayyana godiya ga mutane kusan 300 da su ka kada mata kuri'a a zaben da Charles Soludo ya yi nasara.
Dr. Wole Oluyede ya lashe zaɓen fitar da ɗan takarar gwamna na PDP a jihar Ekiti don zaɓen 2026. PDP ta sha alkawarin kayar da APC saboda gazawar gwamnatin Oyebanji.
Wasu ‘yan bindiga sun harbe kansilan jam’iyyar APGA, Nze Ala Kuru Orji, yayin da yake jefa ƙuri’a a mazabar Ezukaka 1, Orumba ta Kudu a jihar Anambra.
Zaben jihohi
Samu kari