
Zaben jihohi







Shugaban ƙungiyar gwamnonin APC, Hope Uzodinma ya ce jam'iyyarsa na da karfin da bai kamata ƴan adawa su tsorata ta ba, ya shawarci ƴan jam'iyya kan tallata ta.

Majalisar wakilai ta yi karatu na biyu wa kudirin mayar da zaben gwamnoni da shugaban kasa rana 1 a Najeriya. Ana sa ran za a fara aiki da shi a 2027.

Ministan harkokin jin-ƙai, ya ce PDP ba za ta ci gaba da mulki a Filato a 2027 ba domin APC ce za ta karbe jihar, kuma Shugaba Tinubu zai lashe zaɓen 2027 a Filato.

Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufa’i a bayyana takaici a kan yadda shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya wulakanta dokar kasa ta hanyar dakatar da gwamna.

Alhaji Buba Galadima, Jagora a NNPP, kuma makusancin Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya zargi jam'iyya mai mulki ta APC da kokarin murkushe 'yan adawa.

Yayin da gwamna Bala Mohammed zai kammala mulkinsa a 2027, Sanata Ahmed Abdul Ningi ya bayyana niyyarsa ta tsayawa takarar gwamnan Bauchi a 2027 karkashin PDP.

Ministan lafiya, Ali Pate ya ce yana da burin yin takarar gwamnan Bauchi a 2027, amma yanzu ya mayar da hankali kan aikin da Shugaba Tinubu ya ba shi.

INEC ta sa wa’adin fidda gwani daga 20 ga Maris zuwa 10 ga Afrilu, ta bukaci jam’iyyu su bi ka’ida don gujewa matsaloli da ka iya hana gudanar da sahihin zabe.

Yayin da ake shirin gudanar da zaben gwamna a jihar Anambra, jam'iyyar PDP ta rufe siyar da fom ɗin takara amma ba wanda ya siya ko nuna sha'awa.
Zaben jihohi
Samu kari