Zaben jihohi
Babban lauya Sebastine Hon ya ayyana kudirin tsayawa takarar gwamnan Benue a 2027, inda bayyana shirin karbar mulki daga hannun Gwamna mai ci Hyacinth Alia.
Sheikh Ahmad Tijjani Yusuf Guruntum ya yi nasiha game da zaben 2027. Ya bukaci 'yan Najeriya su kayar da dukkan wanda bai cancanta ba a zaben 2027.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan Kano, Abdullahi Umar Ganduje ya shawarci ƴan APC, musamman na Kano game da amfanin haɗin kai gabanin zaben gwamna a jihar.
Tsohon shugaban hukumar NIWA ta kasa, Oyebamiji ya samu nasarar zama dan takarar gwamnan jihar Osun a inuwar jam'iyyar APC bayan cimma yarjejeniya.
Gwamna Ademola Adeleke na jihar Osun ya tabbatar da komawarsa jam'iyyar Accord, inda zai nemi wa’adi na biyu a 2026 bayan ficewarsa daga jam'iyyar PDP.
Kwamitin tantancewa na APC ya cire Omisore da wasu mutum shida daga takarar fitar da gwani na zaben kujerar gwamnan jihar Osun saboda matsalolin takardu.
A labarin nan, za a ji cewa 'yan Najeriya za su san makomarsu a kan batun kara kirkirar sababbin jihohi da kara yawan mata, da yan sandan jihohi.
Prince Olagunsoye Oyinlola ya tabbatar da cewa zai yi kokarin jan hankalin Gwamna Ademola Adeleke ya nemi tazarce a zaben Osun 2026 larkashin Accord.
A labarin nan, za a ji jagora Alwan Hassan, jigo a APC ta jihar Kano, kuma tsohon hadimin mataimakin Shugaban Ƙasa Yemi Osinbajo, ya fadi yadda suka shirya wa 2027.
Zaben jihohi
Samu kari