Zaben jihohi
Farfesa Isa Pantami ya dakatar da mataimakinsa na kafafen sada zumunta sakamakon kiran abokan hamayya da "munafukai" a wani sako da aka wallafa ba da izininsa ba.
Tsohon IGP Mohammed Adamu ya yi watsi da tsarin maslaha a APC Nasarawa, inda ya dage kan sai an yi zaɓen fitar da gwani na kai-tsaye domin tabbatar da gaskiya.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa ta sanar da cewa a ranar 20 ga Yunin 2026 za a yi zaben cike gurbi a Kano, Kebbi, Ekiti, Enugu, Nasarawa a Najeriya.
Shugaban jam'iyyar ADC, David Mark, ya tabbatar wa mambobinsu cewa jam'iyyar za ta shiga zabukan 2027 duk da hukuncin kotun da ya shafi kwamitinta na riko.
Tsohon IGP Mohammed Adamu ya yi watsi da tsarin maslahar da ake ƙoƙarin yi wa Sanata Ahmed Wadada a Nasarawa, inda ya sayi fom ɗin takara don fafatawa a APC.
Gwamna Babagana Zulum ya goya wa Mustapha Gubio baya domin gadon kujerarsa a 2027, matakin da ake ganin zai zama barazana ga haɗin kan APC a jihar Borno.
A labarin nan, za a ji cewa shugabannin ƙananan hukumomi a Kano ta Kudu sun yi taro, inda suka bayyana cewa sun amince Rurum ya fito takarar Sanata a yankin.
Tsohon mataimakin Shugaba Tinubu, Nasir Bala Ja’oji, ya ayyana takarar ɗan majalisar wakilai mai wakiltar mazaɓar Tarauni a Kano domin zaɓen 2027.
Hajiya Lubna Baba Gusau ta ayyana shiga takarar Sanatan Zamfara Ta Tsakiya a 2027, inda ta yi alƙawarin ba da fifiko ga mata, matasa, da kuma ci gaban mazaɓarta.
Zaben jihohi
Samu kari