Zaben jihohi
Kwamitin tantancewa na APC ya cire Omisore da wasu mutum shida daga takarar fitar da gwani na zaben kujerar gwamnan jihar Osun saboda matsalolin takardu.
A labarin nan, za a ji cewa 'yan Najeriya za su san makomarsu a kan batun kara kirkirar sababbin jihohi da kara yawan mata, da yan sandan jihohi.
Prince Olagunsoye Oyinlola ya tabbatar da cewa zai yi kokarin jan hankalin Gwamna Ademola Adeleke ya nemi tazarce a zaben Osun 2026 larkashin Accord.
A labarin nan, za a ji jagora Alwan Hassan, jigo a APC ta jihar Kano, kuma tsohon hadimin mataimakin Shugaban Ƙasa Yemi Osinbajo, ya fadi yadda suka shirya wa 2027.
Abubakar Malami ya tabbatar da cewa zai tsaya takarar gwamnan jihar Kebbi a zaben 2027 yayin da ya caccaki gwamnatin APC kan matsalolin ilimi, lafiya da tsaro.
Gwamna mai ci, Charles Soludo na jam’iyyar APGA a jihar Anambra ya samu kuri’u 422,664 inda ya doke manyan yan adawa a zaɓen da aka gudanar a karshen makon jiya
Gwamna Charles Soludo ya sake lashe zaben Anambra karo na biyu da kuri’u 422,664,. Legut Hausa ta zakulo dalilai 7 da suka taimaka Soludo ya samu tazarce.
Gwamna Farfesa Charles Chukwuma Soludo na Anambra na daga cikin yan takara da aka fafata da su a neman wa’adin mulki na biyu karkashin jam’iyyar APGA.
Dan takarar jam'iyyar Labour Party a zaben gwamnan jihar Anambra, Dr. George Moghalu, ya bayyana cewa rashin sayen kuri'u ne ya sanya ya fadi a rumfar zabensa.
Zaben jihohi
Samu kari