Zaben jihohi
Dr. Wole Oluyede ya lashe zaɓen fitar da ɗan takarar gwamna na PDP a jihar Ekiti don zaɓen 2026. PDP ta sha alkawarin kayar da APC saboda gazawar gwamnatin Oyebanji.
Wasu ‘yan bindiga sun harbe kansilan jam’iyyar APGA, Nze Ala Kuru Orji, yayin da yake jefa ƙuri’a a mazabar Ezukaka 1, Orumba ta Kudu a jihar Anambra.
Gwamnan jihar Anambra, Farfesa Charles Chukwuma Soludo, ya aika sako bayan sake lashe zabe. Ya yabawa mutanen jihar kan sake ba shi kuri'un da suka yi.
Hukumar zabe ta INEC ta ayyana Gwamna Chukwuma Soludo na jam’iyyar APGA a matsayin wanda ya lashe zaben gwamnan Anambra da aka gudanar ranar Asabar.
Gwamna Charles Soludo na jam’iyyar APGA ya lashe dukkan kananan hukumomi 21 a zaben gwamnan Anambra, inda ya samu kuri’u 422,664, sannan APC ta samu 99,445.
Bayan dawo wa daga dan takaitaccen hutu, hukumar INEC ta sanar da sakamakon zaben karamar hukumar Anambra ta Yamma, inda nan ma Soludo na APGA ya lashe zabe.
Rahotanni sun tabbatar da cewa Gwamna Charles Soludo na jam’iyyar APGA yana kan gaba a zaben gwamnan Anambra da ratar kuri'u masu yawa kan yan adawa.
Gwamna Charles Soludo na APGA ya doke ‘yan takarar LP da ADC a Nnewi ta Arewa, yayin da ya kuma kayar da dan takarar APC, Nicholas Ukachukwu, a Nnewi ta Kudu.
Rahotanni sun bayyana cewa hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa ta dage tattara sakamakon zaben gwamnan jihar Anambra da aka kada zuwa karfe 6:00 na safiya.
Zaben jihohi
Samu kari