Kiwon Lafiya
Sabon rahoto ya tabbatar da cewa Ministan Abuja, Nyesom Wike ya fi kowa kokari a cikin jerin Ministoci 12 na gwamnatin Tinubu da aka fitar a jiya.
Majalisar Dokokin jihar Kano za ta dauki mataki tare da dabbaka dokar tilasta masu niyyar aure gwajin cututtuka da dama kafin daura aure a jihar baki daya.
Asibitin sojojin Najeriya da ke Kaduna (NARHK) ya tabbatar da mutuwar ma’aikatan lafiya uku da mara lafiya a cikin kwanaki biyu bayan barkewar wata bakuwar cuta.
Majalisar dattawa ta amince da bukatar da shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, ya gabatar a gabanta kan wasu nade-nade da ya yi a wasu hukumomin gwamnatin tarayya.
Cibiyar kula da cututtuka ta Jihar Kebbi (EOC), ta sanar da jama’a game da bullar cutar murar tsuntsaye a wasu sassa na jihar kuma har kashe tsuntsaye a Amanawa.
Shahararriyar mawakiya a Najeriya, Tiwa Savage ta bayyana irin jarabawar da ta hadu da ita a ‘yan watannin nan inda ta ce ta na daf da makancewa saboda ciwon ido.
Mutane da dama a wurin bikin ranar masoya da Kungiyar Ma'aikatan Jihar Osun ta shirya a ranar Laraba sun samu kyautan kororon roba daga jami'an Ma'aikatan Jihar Lafi
Ma'aikatan jinya na kungiyar ma'aikatan jinya da unguwar zoma ta kasa, reshen birnin tarayya Abuja, sun fito zanga-zanga domin nuna adawa da dokar hukumar NMCN.
Gwamnatin jihar Neja karkashin jagorancin Gwamna Muhammad Umar Bago ta bada umarnin ɗaukar sabbin ma'aikatan lafiya 1000 domin cike giɓin da ke akwai a fannin.
Kiwon Lafiya
Samu kari