Kiwon Lafiya
Tsohon gwamnan Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya kafa tubalin gina jami’ar likitanci a Kwankwaso, Madobi, domin murnar zagayowar ranar haihuwarsa ta 69.
A labarin nan, za a ji cewa sabon tarin da Shugaban Kasar Amurka, Donald Trump ya jefa mata masu dauke da cutar kanjamau a cikin mawuyacin hali a Najeriya.
Shugaban Amurka, Donald Trump zai koma asibiti domin duba lafiyarsa karo na biyu a shekara daya. Fadar White House bata bayyana me ke damun Trump ba.
Hukumar Lafiya ta Duniya (WHO) ta bayyana cewa cutar Chikungunyana kara yaduwa a wasu kasashe duk da an samu saukin yaduwarta a wasu yankunan duniya.
Kungiyar USLEPSA ta yaba wa gwamnan Kaduna, Uba Sani kan kaddamar da shirin bayar da agajin gaggawa a jihar. Uba Sani ya ce shirin zai shafi kowa da kowa.
Shugaban hukumar kula da wutar lantarki, NERC, Abdullahi Ramat ya bayyana cewa talakawa, makarantu da asibitoci za su amfana da rangwamen kuɗin wuta.
Gwamna Francis Nwifuru ya musanta jita-jitar da ake yadawa cewa tafiyar da ya yi zuwa kasashen ketare neman magani ya je, ya ce babu abin da ke damunsa.
A labarin nan, za a ji yadda ikon Allah Ya kara bayyana a wata haihuwa da aka yi a jihar Bauchi, inda aka samu jariri mai fuska biyu, ido hudu da baki biyu.
An cin ma yarjejeniya da za ta ba kasashe masu matsakaicin karfi samun allurar da za ta yi maganin cutar Kanjamau. Za a sayar da allurar a farashi mai rahusa.
Kiwon Lafiya
Samu kari