
Labaran garkuwa da mutane







Wasu mahara da ake kyautata zaton masu garkuwa da mutane. ne sun yi awon gaɓa da fasinjojin motar bas mai ɗaukar mutum.18, sun nemi ƴan uwa su biya fansa.

Gwamnatin Katsina ta yabawa sojoji kan farmaki da suka kai kan gagga gaggan 'yan bindiga Manore da Lalbi a Bichi. Sojoji sun musu ruwan wuta ta sama da kasa.

Kotu ta yanke hukuncin kisa ta hanyar rataya ga masu garkuwa a jihar Delta da suka sace sarkin Ubulu-uku, Obi Edward Akaelue Ofulue III suka kashe shi

Cibiyar kididdiga ta kasa NBS ta fitar da rahoton garkuwa da mutane da aka yi a Najeriya a shekara daya inda aka sace mutane miliyan 2.2 aka biya fansar N2.2tn

An samu yawaitar masu garkuwa da mutane a yankin Arewacin Najeriya a 2024. Hakan ya sanya gwamnonin Arewa aik da 'yan sa kai domin yakar 'yan bindiga

Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasara kan miyagun 'yan bindiga a jihar Taraba. Sojojin sun kuma yi nasarar kubutar da wasu mutane uku da aka yi garkuwa da su.

‘Yan bindiga biyu sun gamu da ajalinsu a garin gwajin bam a sansanin Bello Turji. Fashewar bam din tatilasta mazauna Garin Gwale guduwa daga gidajensu a Zamfara.

Yan sanda sun kama mutane hudu masu ba 'yan bindiga kayan sojoji da 'yan sanda domin aikata ta'addanci a Arewa. Mutanen da ake zargi sun amince da laifinsu.

Gwamnan Zamfara, Dauda Lawal ya ce rahoton da ke yawo cewa ƴan bindiga sun sace mata da ƙananan yara a wani kauye a karamar hukumar Maradun karya ne.
Labaran garkuwa da mutane
Samu kari