Labaran garkuwa da mutane
Wasu 'yan bindiga masu garkuwa da mutane sun kashe shugaban MSSN da suka sace yana aiki a gonarsa a Yauri jihar Kebbi. Mansur Sokoto ya ce sun kashe shi.
Rahotanni daga jihar Kwara sun nuna cewa yan bindiga sun yi garkuwa da Alhaji Abubakar Sise, dan kasuwa kuma tsohon shugaban PDP a mazabar Boriya–Shiya.
'Yan bindiga masu garkuwa da mutane sun kai hari wani kauyen jihar Kano. Sun sace mata biyar ciki har da masu shayarwa. Mutane sun fara guduwa daga Shanono.
Bayanai sun tabbatar cewa sojojin da suka yi takaddama da Mataimakin Gwamnan Anambra sun je ne bayan kiran gaggawa daga jami’an NYSC domin ceto jami’an INEC.
Gwamnatin Kaduna ta ce ta ceto mutane 500 daga hannun ‘yan bindiga ba tare da biyan kudin fansa ko amfani da karfin makami ba. Kwamishina ya yi bayani.
Wani sautin murya da ake zargin na mataimakin kakakin Majalisar Kebbi, Hon. Sama'ila ne ya fara yawo, an ji yana neman a gaggauta hada kudin fansa.
A labarin nan, za a ji yadda gwamnatin jihar Kaduna ta sanar da cewa tana kokarin kawo zaman lafiya ta hanyar tattaunawa da amfani da karfin bindiga ba.
Jami'an rundunar 'yan sandan jihar Edo sun samu nasarar cafke wata matar aure da ta shirya shirin yin garkuwa da ita don karbar kudade a hannun mijinta.
Rundunar 'yan sandan jihar Kebbi ta yi karin haske kan sace mataimakin shugaban majalisar Kebbi, Alhaji Muhammad Sama’ila a Bagudo bayan sallah a masallaci.
Labaran garkuwa da mutane
Samu kari