Labaran garkuwa da mutane
Jagoran adawa na Kamaru, Issa Tchiroma Bakary, ya zargi gwamnati da kulla shirin tsoratarwa da garkuwa da iyalansa bayan zaben shugaban ƙasa da aka yi.
A wannan labarin, za a ji cewa daya daga cikin masu jan tawagar 'yan ta'adda, Babawo Badoo ya koma ga Mahaliccinsa bayan ya yi kokarin kwace makamin sooja.
Gwamna Mohammed Umar Bago ya ce yana nan kan bakarsa, ba zai taba zaman sulhu da yan bindiga ko ya biya kudin fansar wadanda aka yi garkuwa da su a jihar Neja ba.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin jihar Sakkwato ta bayyana yadda sabon tsarinta a kan sufuri ya taimaka matuka wajen dakile safarar yara daga jihar.
Wani miji ya kashe wanda ake zargi da kwarto bayan lakada masa duka kan zuwa gidan shi cikin dare. Yan sanda sun ceto wasu mutanen da aka sace a Bauchi.
A labarin nan, za a ji cewa wano jagora a jam'iyyar APC, Rasheed Mumuni ya bayyana cewa dokar kasa ta baiwa Shugaba Bola Tinubu ikon yafe wa masu laifi.
A labarin nan, za a ji cewa kotu ta fara zama a kan zargin wasu mutane uku da sace yara a Kano, sannan a yi safararsu zuwa jihar Delta domin sayar wa.
’Yan sanda sun hana ‘yan bindiga kai hari a dajin Byazhin, da ke birnin tarayya Abuja, sun kwato bindigar AK-47 da alburusai 30, sun kuma kara tsaurara tsaro a FCT.
A labarin nan nan, za a ji cewa shahararren mai garkuwa da mutanen nan, Kelvin Oniarah Ezigbe, da ya sace fitaccen lauya, Mike Mike Ozekhome (SAN) ya samu sassauci.
Labaran garkuwa da mutane
Samu kari