Labaran garkuwa da mutane
Jami'an rundunar sojin Najeriya sun yi nasarar hallaka ƴan bindiga hudu a lokacin da suka kai samame sansaninsu da yammacin ranar Litinin a jihar Ƙaduma.
A wannan labarin, za ku ji gwamna Umaru Dikko Radda ya bayyana cewa jiharsa ta Katsina ba ta da isassun jami'an tsaro ko makaman da za a yaki ta'addanci.
A labarin nan za ku ji rundunar yan sandan jihar Kano ta bayyana nasarar dake wasu matasa gida uku bisa zargin sace wani Muhammad Nasir Jamilu mai shekaru hudu.
Dan ta'adda mai garkuwa da mutane, Bello Turji ya saka harajin N30m a garin Moriki a Zamfara. Turji ya yi garkuwa da yan siyasa 15 a Moriki inda yake son kai hari
A wannan rahoton, shugaban majalisar wakilai, Tajuddeen Abbas ya bayyana takaicin yadda yan bindiga su ka sace wasu ma'aikatan jinya a jihar Kaduna.
Wasu miyagun ƴan bindiga sun kai fatmaki asibitin PHC da ke kauyen Kuyallo a karamar hukumar Birnin Gwari, sun sace ma'aikatan jinya da majinyata a Kaduna.
Alkalin babbar kotun jihar Borno da 'yan ta'adda suka yi garkuwa da shi, Haruna Mshelia, ya kubuta. Alkalin ya kubuta ne bayan ta kwashe watanni biyu a tsare.
Hedikwatar tsaron Najeriya ta bayyana cewa sojoji sun samu nasarar kashe miyagun ƴan ta'adda 152, sun kama wasu 109 tare da ceto mutane 91 a mako guda.
A wannan labarin, wasu miyagu da ake kyautata zaton masu garkuwa sun sace jigo a jam'iyyar PDP a jihar Oyo, Cif Benedict Akika har gidansa da ke Lagelu.
Labaran garkuwa da mutane
Samu kari