Labaran garkuwa da mutane
A labarin nan, za a ji cewa rundunar tsaron kasar nan ta kara samun gagarumar nasara wajen kakkabe ayyukan yan bindiga da suka kai hari jihar Katsina.
A labarin nan, za a ji cewa jami'an rundunar ƴan sandan jihar Kano sun kai ɗauki a lokacin da ƴan bindiga su ka tare hanyar wasu matafiya da ke hanyar zuwa Filato.
Wasu 'yan bindiga sun yi garkuwa da Mai shari'a Faruku Hassan Bunza a Kebbi bayan dawowarsa daga Sokoto. Iyalansa sun bayyana yadda lamarin ya faru.
A labarin nan, za a ji cewa fitinannun yan ta'adda sun gamu da fushin dakarun sojin Najeriya a lokacin da su ke taron yadda za a kai hari sassan Zamfara.
A labarin nan za a ji cewa jam'iyyar hadakar adawa ta ADC ta ce shugaba Bola Ahmed Tinubu bai taba sanya kafarsa a jihar Zamfara ba duk da munanan hare-hare.
A labarin nan, za a ji cewa dan takarar gwamnan jihar Sokoto a jam'iyyar ADC, Hon. Mannir Muhammad Dan'iya ya ce dole a sake taku kan rashin tsaro.
A labarin nan, za a ji cewa majalisar dokokin Kano ta tashi tsaye game da hare-haren yan bindiga da ake kai wa iyakokin jihar domin a magance matsalar.
A labarin nan, za a ji cewa Gwamnatin Tarayya ta fusata bayan rahoton cewa 'yan ta'adda sun kai hari makarantar mata da ke jihar Borno, ta yi bayani.
A labarin nan, za a ji cewa Majalisar dinkin duniya ta ce yan ta'adda sun dauki sabuwar dabara wajen ayyuka da kayan zamani wajen mugun aikinsu a sassa daban-daban.
Labaran garkuwa da mutane
Samu kari