Labaran garkuwa da mutane
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta dauki matakin rufe hedkwatarta ta kasa har na tsawon wani lokaci. APC ta dauki matakin ne kan kisan da aka yi wa daraktan ta.
Wasu shugabannin 'yan bindiga a jihar Zamfara sun haukace bayan shan miyagun kwayoyi. Wasu na ganin zafafan addu'o'i da ake musu ne yasa suka haukace.
Jami'an tsaro sun samu gawar sarkin da aka sace a birnin tarayya Abuja. An sace sarkin ne a gidansa a abuja tare da hadawa da wasu jikokinsa da wasu mutaneabuja
Kalaman tsohon gwamnan Kaduna, Malam Nasir El-Rufai sun rikita siyasar Kaduma, ƴan sanda sun musanta zargin da ya yi cewa sun sace tsohon kwamishinansa.
Rundunar 'yan sanda ta kama wasu mutane biyar da ake zargi suna da hannu wajen kai hari gidan sarki suka sace shi a Abuja. Sun sace sarkin da wasu mutane.
Yan bindigar da suka yi garkuwa da ma'aikata kwararrun masu binciken ƙasa a jihar Ondo sun sake su bayan an lale masu Naira miliyan 20 a matsayin kuɗin fansa.
'Yan bindiga sun kai hari birnin tarayya Abuja inda suka sace wani sarki, jikokinsa da wasu mutane biyar. 'Yan bindigar sun kai harin ne cikin dare jama'a na barci.
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta kai farmaki wata maboyar 'yan bindiga a jihar Akwa Ibom inda ta rusa maboyar tare da kwato miliyoyin Naira da makamai.
Dakarun sojin Najeriya sun yi nasarar kashe wani dan bindiga da ya shahara da kona gidaje da garkuwa da jama'a a Katsina. Soji sun yi raga raga da Yusuf Gwamna.
Labaran garkuwa da mutane
Samu kari