Labaran garkuwa da mutane
Cibiyar kididdiga ta kasa NBS ta fitar da rahoton garkuwa da mutane da aka yi a Najeriya a shekara daya inda aka sace mutane miliyan 2.2 aka biya fansar N2.2tn
An samu yawaitar masu garkuwa da mutane a yankin Arewacin Najeriya a 2024. Hakan ya sanya gwamnonin Arewa aik da 'yan sa kai domin yakar 'yan bindiga
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasara kan miyagun 'yan bindiga a jihar Taraba. Sojojin sun kuma yi nasarar kubutar da wasu mutane uku da aka yi garkuwa da su.
‘Yan bindiga biyu sun gamu da ajalinsu a garin gwajin bam a sansanin Bello Turji. Fashewar bam din tatilasta mazauna Garin Gwale guduwa daga gidajensu a Zamfara.
Yan sanda sun kama mutane hudu masu ba 'yan bindiga kayan sojoji da 'yan sanda domin aikata ta'addanci a Arewa. Mutanen da ake zargi sun amince da laifinsu.
Gwamnan Zamfara, Dauda Lawal ya ce rahoton da ke yawo cewa ƴan bindiga sun sace mata da ƙananan yara a wani kauye a karamar hukumar Maradun karya ne.
Wasu mahara da ake kyautata zaton masu garkuwa da mutane ne suk sace hadimin tsohon gwamnan jihat Kogi, Kabiru Onyene a ofishinsa da ke Okene jiya.
Yan bindiga masu garkuwa da mutane sun kai hari kauyen Kakidawa a karamar hukumar Maradun a Zamfara, sun kai harin cikin dare sun sace mata da yara 43.
Jami'an rundunar 'yan sandan Najeriya a jihar Taraba kan dira kan wasu 'yan bindiga da suka sace mutane. Sun kubutar da mutanen da miyagun suka sace.
Labaran garkuwa da mutane
Samu kari