Labaran garkuwa da mutane
Rundunar 'yan sandan kasar nan ta shiga dimuwa bayan wasu da ake zargin 'yan fashi ne sun sace babban jamu'inta, Modestus Ojiebe a babban birnin tarayya.
Rahoto ya tabbatar da nasarar sojijin Najeriya, bayan sun fatattaki tawagar kasurgurmin dan ta'adda, Kachallah Hassan Nabamamu da ya hana jama'ar Zamfara sakat.
A lakacin da 'yan ta'adda ke murnar samun kudin fansa dafa wasu mazauna Zamfara, sojoji sun ba su mamaki ta hanyar bude masu wuta da hana mika masu kudin.
Wasu miyagun ƴan bindiga sun kai farmaki kan ɗaliban da suka fito karatu a jami'ar tarayya da ke Makurɗi a jihar Benuwai, sun yi awon gaba da mutum huɗu
Ana zargin tsagerun ƴan bindiga sun yi awon gaba da mataimakin shugaban karamar hukumar Bukkuyum, Bala Muhammad a Zanfara, sun haɗa da wasu fasinjoji.
Jami'an tsaro sun dakile harin masu garkuwa a Sabon Gari Lassa, jihar Borno. Sun cafke mutum uku daga cikin bindigar yayin da aka kwato bindiga kirar gida.
Wasu tsagerun 'yan bindiga sun kai farmaki birnin tarayya Abuja, sun yi awon gaba da shugaban ƙungiyar matasan Afenifere na kasa, Eniola Ojajuni.
Al'ummar mazaɓar Onitsha a jihar Anambra sun nuna ɓacin ransu, sun soki Gwamna Charles Chikwuma Soludo kan kisan ɗan Majalisarsu da ƴan bindiga suka yi.
Mamba a Majalisar dokokin jihar Edo ya musanta ikirarin ƴan sanda na ceto Mai Martaba Friday Ehizojie, ya ce sai da mutane suka haɗa kudi suka biya ƴan bindiga.
Labaran garkuwa da mutane
Samu kari