Labaran garkuwa da mutane
Wata mai juna biyu ta shiga tashin hankali bayan yan bindiga sun sace ta a hanyar dawowa daga asibiti a jihar Neja, inda ta haife jariranta biyu a hannunsu.
Rahotanni sun bayyana cewa mutane sun ɓalle da zanga-zanga kan zargin da ake yaɗawa cewa ƴan sanda sun harbi shugaban hukumar kula da sufuri ta jihar Osun.
Wasu 'yan bindiga sun yi garkuwa da wata mai yi wa kasa hidima (NYSC) a jihar Neja. 'Yan bindiga sun sace matashiyar ne lokacin da take kan hanya.
A wannan rahoton za ku ji cewa karamin Ministan tsaro, Bello Matawalle ya maka wasu fitattun yan jaridu a Arewacin kasar nan a gaban kotu bisa zargin bata masa suna.
'Yan bindiga na neman Naira miliyan 30 kudin fansar wani Alhaji Saleh Adamu tare da matarsa da 'ya'yansa biyu da suka sace a Kasangwai dake Kagarko, jihar Kaduna
Rundunar sojojin Najeriya ta rike wuta wajen lallasa mayakan yan ta'addan da ke karkashin jagorancin Bello Turji, inda aka shafe akalla kwanaki 4 ana yi.
Wani matashi a Katsina ya tafka kuskuren da ya dauki hankalin jama'a wajen hada baki da yan bindiga wajen sa e mahaifiyarsa tare da neman kudin fansa.
Sojojin Najeriya sun kama yaran ƙasurgumin ɗan bindiga Veior John Gata bayan musayar wuta a jihar Taraba. Sojoji sun kwato makamai da babura da dama.
Rundunar 'yan sandan jihar Kaduna ta samu nasarar cafke wasu da ake zargin masu garkuwa da mutane ne. Jami'an tsaron sun kuma kwato makamai a hannunsu.
Labaran garkuwa da mutane
Samu kari