Labaran garkuwa da mutane
Rundunar ƴan sanda a Kano ta kama kwararren mai shekaru 23 da ya yi garkuwa da yarinya mai shekaru hudu da haihuwa. Matashin ya bukaci kudin fansa N3m
'Ƴan bindigan da suka sace wasu yara a Kaduna sun kira waya domin a ba su kudin fansa. Tsagerun sun bukaci a ba su miliyoyin kudi kafin su saki yaran.
Yan bindiga masu garkuwa da mutane sun kashe wani dattijo mai shekaru 85 bayan karɓar kudin fansa. Dattijon na da matsayin sarauta a Bokkos a jihar Filato.
Ana zargin wasu ƴan bindiga sun sace tsohon kwamishinan harkokin kasashen waje na jihar Imo, Dr Fabian Ihekweme, matarsa ta faɗi yadda aka ɗauke shi a gida.
Rahotanni daga jihar Delta sun nuka cewa masu garkuwa da mutane sun sace wani likiti a cikin asibitin kudi a yankin ƙaramar hukumar Ndokwa ta Yamma.
Yan sanda sun kama matasa biyu da suka zaune a gari bisa taimakon yan bindiga masu garkuwa da mutane a daji a karamar hukumar Alkaleri a jihar Bauchi.
Rundunar yan sanda ta cafke miyagu da yan ta'adda 523 a cikin watanni biyu a jihar Kaduna. An ceto mutane 102 daga hannun masu garkuwa da mutane a Kaduna.
Rundunar yan sanda ta yi musayar wuta da yan bindiga masu garkuwa da mutane a karamar hukumar Jibia inda ta ceto mutane 14, daya ya rasu saboda harbi
Yayin da ake shirye-shiryen addu'ar bakwai ta rasuwar mahaifiyar Ahmed Ajobe, ƴan bindiga sun sace ƴan uwan ɗan jaridar a hanyar zuwa kasuwa a Kogi.
Labaran garkuwa da mutane
Samu kari