!['Yan bindiga sun kai mummunan hari Masallaci, sun kashe bayin Allah](https://cdn.legit.ng/images/560x315/9b30fc871846de21.jpeg?v=1)
Labaran garkuwa da mutane
!['Yan bindiga sun kai mummunan hari Masallaci, sun kashe bayin Allah](https://cdn.legit.ng/images/560x315/9b30fc871846de21.jpeg?v=1)
![Bayan farmakar ɗan majalisar NNPP, an kama wani da ake zargi da babban laifi a Kano](https://cdn.legit.ng/images/560x315/71207a7474f30283.jpeg?v=1)
![Kotun ɗaukaka ƙara ta yanke hukuncin dauri a shari'ar sarkin da aka tsige daga sarauta](https://cdn.legit.ng/images/360x203/c1a40deffe5d895a.jpeg?v=1)
![Rarara da mahaifiyarsa sun miƙa sakon godiya, sun faɗi sunayen wasu manyan mutane](https://cdn.legit.ng/images/360x203/004c894e515963f0.jpeg?v=1)
!['Yan bindiga sun je har gida, sun harbe basarake har lahira a Arewa](https://cdn.legit.ng/images/360x203/62b627f32b79bbc1.jpeg?v=1)
![Gwamna ya gano abin da ya ta'azzara matsalar rashin tsaro](https://cdn.legit.ng/images/360x203/39b53215c633022e.jpeg?v=1)
!['Yan bindiga sun sako mahaifiyar mawaki Dauda Kahutu Rarara, bayanai sun fito](https://cdn.legit.ng/images/190x107/606839887dbc10f9.jpeg?v=1)
Rahotannin da muke samu yanzu na nuni da cewa mahaifiyar fitaccen mawakin siyasa, Dauda Kahutu Rarara ta kubuta daga hannun 'yan bindiga bayan sati uku.
![Yan bindiga sun buɗe wuta kan matafiya, sun yi awon gaba da mutane da yawa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/bb3e98a1831dad94.jpeg?v=1)
Rundunar ƴan sanda reshen jihar Akwa Ibom ta tabbatar da cewa wasu ƴan bindiga sun yi garkuwa da direba da fasinjoji 18 a kan titi a jihar Akwa Ibom.
![Tsadar rayuwa: 'Yan sanda sun yi ram da iyayen da suka saka ɗansu a kasuwa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/c74aebcb6d94ab77.jpeg?v=1)
Rundunar 'yan sandan jihar Legas ta yi ram da wasu iyayen da su ka sa dansu a kasuwa domin su samu kudin ficewa daga kasar nan saboda matsin rayuwa.
![Yan bindiga sun gwabza fada, hatsabibin mai garkuwa da mutane ya sheka lahira](https://cdn.legit.ng/images/190x107/2c0ba287d094bcb4.jpeg?v=1)
Rundunar sojin Najeriya ta kai farmaki kan yan ta'adda a karamar hukumar Lau ta jihar Taraba, ta ceto mata biyu, yan bindiga sun kashe juna a yankin Wukari.
![Kano: 'Yan sanda sun gano yarinya mai shekaru 2 da aka sace a makota](https://cdn.legit.ng/images/190x107/6569df988abf3eb4.jpeg?v=1)
Rundunar yan sandan Kano ta damke matashi mai shekaru 22 Zakariyya Muhammad da zargin sace yar makocinsa mai shekaru biyu da rabi a duniya,tare da neman fansa.
![Zamfara: Malamin addini ya shaƙi iskar ƴanci bayan shafe kwanaki a hannun yan bindiga](https://cdn.legit.ng/images/190x107/91d5e0d1e17e342b.jpeg?v=1)
Babban malamin addinin Kirista a jihar Zamfara, Mikah Sulaiman ya samu kubuta daga hannun yan bindiga bayan ya shafe makonni biyu a hannunsu a Zamfara.
![An tashi da jimami a Arewa, 'yan bindiga sun yi asubanci, sun sace mata mai ciki, wasu 4](https://cdn.legit.ng/images/190x107/4209fdf1d6ae99f5.jpeg?v=1)
Rahoto ya bayyana yadda wasu tsagerun 'yan bindiga suka yi garkuwa da wasu mutane 5 a jihar Niger, lamarin da ya yada hankalin al'ummar yankin da abin ya faru.
!['Yan sanda sun ragargaji masu garkuwa da mutane a jihar Delta](https://cdn.legit.ng/images/190x107/111c869dbb6a845e.jpeg?v=1)
Rundunar 'yan sandan jihar Delta ta ce jami'anta sun samu nasarar hallaka wani mai garkuwa da mutane a jihar. 'Yan sandan sun kuma cafke takwarorinsa guda uku.
![Katsina: 'Yan bindiga sun turo saƙon bidiyon mutanen da suka sace a Maidabino](https://cdn.legit.ng/images/190x107/88c22efd86ef8759.jpeg?v=1)
Yan bindiga sun turo sakon gargaɗi da barazana kwanaki kalilan bayan sun shiga garin Maidabino da ke karamar hukumar Ɗanmusa a jihar Katsina, sun sace mutum 50.
Labaran garkuwa da mutane
Samu kari