Labaran garkuwa da mutane
Gwamnatin jihar Katsina ta sanar da rasuwar tsohon Manjo Janar, Fabe Abubukar, wanda yan bindiga suka yi garkuwa da shi tare da matarsa kwanakin baya.
Gwamnan Oyo, Seyi Makinde ya bayyana cewa bayanan sirri sun nuna cewa har yansu daliban da yan bindiga suka sace na nan a cikin gandun daji na Old Oyo National Park.
A labarin nan, za a ji cewa Hausawa mazauna jihar Oyo da kewaye sun bayyana cewa ana masu mugun gani saboda garkuwa da daliban jihar Oyo a kwanakin baya.
A labarin nan, za a ji cewa wasu daga cikin dalibai sun tsere daga makarantunsu a Neja bayan an samu labarin cewa ƴan bindiga sun kai hari zuwa wasu sassan jihar.
Rahotanni sun nuna cewa malamin ya sa kayn yan bindiga ne domin fadakarwa a wani wasan kwaikwayo da aka saba shiryawa a makarantar a jihar Legas.
Rundunar yan sanda ta ce jami'an tsaro sun kai dauki a kan lokaci kum sun yi nasarar hallaka dan bindiga daya tre da fatattake maharan a jihar Kogi.
A labarin nan, za a ji yan bindiga a jihar Zamfara sun hallaka daya daga cikin dattawan da suka sace a yayin da suka kira zaman sulhu da sunan neman zaman lafiya.
A labarin nan, za a ji yadda rundunar yan sandan jihar Edo ta gano wata baiwar Allah da iyalanta suka ce an sace a dakin otal da saurayi a jihar Delta.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya jinjinawa dakarun sojojin Najeriya bisa nasarar da suka samu ta ceto mutane 360 da aka sace a jihar Borno.
Labaran garkuwa da mutane
Samu kari