Labaran garkuwa da mutane
A labarin nan, za a ji kungiyoyin 'yan ta'addan da suka fi yi wa 'yan Najeriya illa, musamman daga shekarar 2020 zuwa 2025 inda aka hallaka mutane kusan 80,000.
Matar Janar Rabe Abubakar da ya mutu a hannun masu garkuwa da mutane ta ki tafiyaa lokacin da 'yan bindiga suka ce ta tafi.'Yar Janar Rabe ta fadi me ya faru a daji.
'Yan bindiga sun sace iyalan shugaban APC na karamar hukumar Yauri a jihar Kebbi, Alhaji Yusuf Alhassan. An sace matar shi da dan shugaban APC a Kebbi.
Gwamnan Edo, Sanata Monday Okpebholo ya yi barazanar hukuncin kisa ga masu garkuwa da mutane da ‘yan daba da aka kama a jihar inda ya ce za a rataye su.
Dakarun rundunar tsaro ta jihar Edo sun cafke wani babban dan garkuwa da mutane da ya addabi al'umma a yankin Uromi da kewaye, sun fushe gidansa.
Rundunar 'yan sandan Najeriya da ke jihar Edo ta yi nasarar kashe wani da ake zargi da garkuwa da mutane. Za a kafa kotu domin hukunta 'yan ta'adda.
Gwamnan jihar Edo, Monday Okpebholo, ya bayyana cewa wasu daga cikin mutanen jihar na dauko hayar miyagu domin aikata laifuffukan garkuwa da mutane.
Babbar kotun jihar Kogi ta sami wani jagoran dabar yan bindiga, Jibrin Halilu da laifin garkuwa da makwabcinsa tare da kashe shi, ta umarci a rataye shi.
Dakarun rundunar sojojin Najeriya da hadin gwiwar jami'an tsafo sun yi nasarar ceto mutane hudu daga hannun masu garkuwa da mutane, an kai su asibiti.
Labaran garkuwa da mutane
Samu kari