Labaran garkuwa da mutane
Mazauna yankin a karamar hukumar Sabon Birni sun ce maharan sun shafe tsawon awanni suka cin karensu babu babbaka ba tare da kawo dauki ba a Sokoto.
A labarin nan, za a ji cewa kungiyar ta'addancin Boko Haram ta yi wa gwamnatin Najeriya barazana da cewa za ta hallaka mutanen da ta yi garkuwa da su.
Jami'an tsaro a jihar Kogi sun ceto ɗalibai 15 bayan an sace ɗalibai 23 a wata makaranta da ke gudanar da aiki ba bisa ƙa'ida ba a yankin Zariagi.
Babban limamin coci, Bishof Oyedepo ya ce mabiyan cocinsa suna da wani karfi na tunkarar dunw ata barazana, ya bukaci su daina jin tsoron masu garkuwa.
A labarin nan, za a ji cewa wa'adin da mayakan Boko Haram suka ba gwamnatin Najeriya bayan sace mutane kusan 416 a yankin Ngoshe na jihar Borno ya kusa cika.
Fitaccen limamin coci a Najeriya, Bishof Oyedop ya ce nan da mako guda, fushin Allah da hukuncinsa zai fara afkawa yan binsiga da masu daukar nauyinsu.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun yi garkuwa da Oba Salman Aweda, mataraa da wani mutum daya a wani hari da suka cikin tsakar dare ranar Asabar a Kwara.
Hukumomin Jami'ar Summit da ke Offa a jihar Kwara sun karyata labarin da ake yadawa cewa yan bindiga sun kai wa dalibanta hari, ta ce labarin karya ce zalla.
A labarin nan, za a ji cewa kungiyar fafutukar kare hakkin dan adam ta duniya, Amnesty Int'l ta bayyana cewa an samu karuwar rashin tsaro a Arewacin Najeriya.
Labaran garkuwa da mutane
Samu kari