Labaran garkuwa da mutane
A labarin nan, za a ji cewa Majalisar dinkin duniya ta ce yan ta'adda sun dauki sabuwar dabara wajen ayyuka da kayan zamani wajen mugun aikinsu a sassa daban-daban.
A labarin nan, za a ji cewa wani lauya dan Kano, Barista Hashim Abdullahi ya kubuta daga hannun masu garkauwa da mutane bayan kama shi a jihar Sokoto.
Dakarun Operation Fansan Yamma sun ceto mutum tara da suka tsere daga hannun masu garkuwa, sun kwato dabbobi 56 da aka sace tare da cafke wanda ake zargi.
Gwamnatin tarayya ta gurfanar da mutum uku a kotun tarayya kan zargin hannu a sace dalibai da malamai a Oriire, Oyo, tare da tuhumarsu da laifukan ta'addanci.
Majalisar dattawa ta bai wa iyalan wadanda suka rasa rayuwarsu a aikin ceton daliban jihar Oyo tallafin Naira miliyan 50, ta yaba wa dakarun tsaron Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa Babbar Kotun Tarayya da ke zamanta a Abuja ta kama wani bawan Allah Muhammad Sani da laifin ta'addanci, an yanke hukunci.
Shugabar makarantar jihar Oyo da aka sace dalibai da malamai, Racheal Alamu ta yi bayani game da abubuwan da suka faru da su a hannun 'yan bindiga da suka sace su.
Wasu 'yan bindiga sun yi garkuwa da shugaban wata makarantar firamare a jihar Oyo tare da neman Naira miliyan 30 a matsayin kudin fansa kafin sakinsa.
Hukumar kiyaye hadurra ta kasa (FRSC) ta tabbatat da cewa wasu jami'anta ke rakiyar gawar abokin aikinsu zuwa gida sun fada tarkon 'yan bindiga a jihar Kogi.
Labaran garkuwa da mutane
Samu kari