Labaran garkuwa da mutane
Dakarun sojojin Najeriya sun kama kwamandan masu garkuwa da mutane a Enugu tare da kwato AK-47 guda huɗu, magazin bakwai da harsasai 133 a wani daji.
Yan bindiga sun sace wani magajin gari na wani kauye a jihar Neja, mai shekaru 90 a Ka’ada, jihar Neja, lamarin da ya jefa al’ummomin yankin cikin fargaba.
A labarin nan, za a ji cewa an samu rashin yarda a tsakanin manyan ISWAP bayan rundunar sojin Najeriya ta fitar da wasu muhimman bayanan sirrinsu.
A labarin nan, za a ji cewa mazauna jihar Sokoto da yan bindiga suka takurawa da miyagun hare-hare sun bayyana cewa ba za su yafewa gwamnatin jiharsu ba.
A labarin nan, za a ji cewa wasu daga cikin matafiya a da suka bi ta hanyar jihar Neja sun shiga gagari bayan yan bindiga sun tare masu hanya tare da bude wuta.
Iyalan Mai Shari'a Faruk Bunza sun tabbatar da biyan Naira miliyan 50 domin ceton sa daga hannun 'yan bindiga bayan kwanaki takwas yana tsare a Kebbi.
Yan bindiga sun kashe mutum 1 tare da sace mutane 31 a kauyen Shuwaki da ke karamar hukumar Bakori a Katsina, lamarin da ya kara tayar da hankalin mazauna yankin.
Rahoto ya nuna cewa an sako alkalin Babbar Kotun Kebbi, Mai shari'a Faruku Hassan Bunza, bayan ya shafe mako guda a hannun masu garkuwa da mutane.
A labarin nan, za a ji cewa dakarun SSS da hadin gwiwar yan sa kai sun yi shiri bayan an samu labarin cewa yan dabar yan bindiga biyu sun kitsa kai hari Katsina.
Labaran garkuwa da mutane
Samu kari