Labaran garkuwa da mutane
A labarin nan za a ji cewa jami'an tsaro a jihar Kebbi sun samu nasarar tarwatsa gungun tan ta'adda da ke shirin karban fansa, inda aka ceto wata baiwar Allah.
Gwamnatin jihar Neja ta ce har yanzu ba ta samu wata sanarwa ko sako daga ’yan ta’addan da suka sace masu ibada a wani masallaci Juma'a da ke Borgu ba.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar yan sandan Najeriya ta kara daukar matakan tsaro bayan shugaban kasa ya bada umarnin ceto masallata da aka sace a jihar Neja.
Yan bindiga sun yi garkuwa da dan kasuwa Alhaji Yusuf Keche bayan ya fito daga Sallar Isha’i a Dabi, karamar hukumar Kwali da ke cikin birnin Abuja.
Yan bindiga a Jihar Niger sun saki yara 48 da suka yi garkuwa da su har tsawon makonni uku bayan an biya kudi, inda a yanzu suka koma gida lafiya gaban iyayensu.
Hukumar NFIU ta toni asirin yadda 'yan ta'adda ke yin amfani da asusun banki na matattun mutane, mata, da kafofin tara tallafi na intanet wajen tura kudi.
A labarin nan, za a ji yadda jama'a suka rika gano gawarwakin yan uwa da makusantansu da yan bindiga suka hallaka a sassan jihar Neja a hare-haren da suka kai.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar sojin saman Najeriya ta tsara hanyar taimaka wa takwarorinta, za a hana yan bindiga sakat a jihar Sokoto da mawakbtan ta.
Yan bindiga sun sace matar sarkin Dabu a Kwara. Haka kuma suna neman naira miliyan 20 kan wata budurwa. Kungiyar KSDF ta buqaci gwamnati ta ceto su.
Labaran garkuwa da mutane
Samu kari