Shafukan ra'ayi da sada zumunta
Tsohuwar matar Sani Danja, Mansurah Isah ta shirya daukar mataki kan wata jaridar yanar gizo bayan wallafa wani rahoton cewa za ta auri Mai Wushirya.
Kotun Majistire a Kano ta yanke hukuncin daura auren Ashir Idris Mai Wushirya da Yar Guda bisa bidiyon badala da suka wallafa kuma suka yada a kafafen sada zumunta
Manhajar WhatsApp da ke karkashin kamfanin Meta ta fara gwajin yadda za a kawo tsarin amfani da suna wajen nemo mutane, tsarin na kan matakin gwaji.
A labarin nan, za a ji cewa wata kotun majistare da ke zamanta a Kano ta aika da fitaccen dan TikTok, Ashiru Idris a gaban kotu bisa zargin yada bidiyon fitsara.
Gwamnan jihar Abia, Alex Otti, ya bukaci diyyar N100bn kan yada wasu bayanai a manhajar Facebook da ke zubar masa da mutunci da wani tsohon kwamishina ke yi.
Gwamnatin Tarayya ta kai karar tsohon dan takarar shugaban kasa, Omoyele Sowore gaban babbar kotun tarayya kan cin mutuncin Tinubu da ya yi a shafin X.
Fitacciyar mai amfani da kafafen sada zumuntar nan watau Mandy Kiss ta bayyana cewa ikirarin da ta yi na shirya kwanciya da maza 100 wasa ne, ba dagaske take ba.
Fitacciyar jaruma mai amfani da kafafen sada zumunta, Mandy Kiss ta bayyana shirinta na kafa tarihin kwanciya da maza 100 cikin sa'o'i 24 domin shiga kundin bajinta.
Omoyele Sowore ya maka DSS, Meta da X a kotu kan takaita ‘yancin magana, ya ce gwamnati ba ta da ikon hana ‘yan kasa amfani da kafafen sada zumunta.
Shafukan ra'ayi da sada zumunta
Samu kari