Katsina
Rundunar ƴan sandan jihar Katsina ta bayyana cewan jami'anta sun samu nasara kan wasu miyagun 'yan bindiga a karamar hukumar Kankara. Sun kwato makamai.
Rahotannin da muke samu yanzu na nuni da cewa mahaifiyar fitaccen mawakin siyasa, Dauda Kahutu Rarara ta kubuta daga hannun 'yan bindiga bayan sati uku.
Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umaru Radda ya bayyana matakin da ya dauka na koyar da sana'a domin yaki da ta'addanci da samar da zaman lafiya a jihar Katsina.
Kungiyar dattawan Katsina ta KSEF ta bayyana damuwa a kan yadda gwamnati ta yi rikon sakainar kashi da batun tsaro da kawo kudurin halasta auren jinsi da dangoginsa.
Rundunar sojin Najeriya ta samu nasarar hallaka yan ta'adda a jihohin Anambara, Katsina da Oyo. Ta kwato tarin makamai da kama dan ta'addan da ake nema ruwa a jallo.
Tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya jajantawa Sanata Bala Ibn Na'Allah bayan rasuwar matarsa mai suna Safiya Na'Allah da yammacin jiya Talata.
Rahotanni daga wasu jihohi a Arewacin kasar nan na cewa yanzu haka an fara samun karancin burodi, wanda ke daya daga abubuwan tsaraba, yayin da masu saye ke magana.
Shugaban jami'ar Dutsin-ma a jihar Katsina (FUDMA), Farfesa Armaya'u Bichi ya zargi wasu ma'aikatan jami'ar da aiki da 'yan ta'adda ta hanyar ba su bayanai.
'Yan ta'adda dauke da bindigu sun yi shigar mata inda suka sace mutane masu yawa a jihar Katsina. 'Yan ta'addan sanye da hijabai sun kai harin ne a Safana.
Katsina
Samu kari