Katsina
Duk da kalubalen da auke fuskanta a Arewacin Najeriya, APC ta tsaida mata akalla hudu takarar kujerar Majalisar wakilai a babban zaben 2027 da ke tafe.
Jagoran 'yan bindigan da suka yi garkuwa da tsohon janar a jihar Katsina ya tuntubi iyalansa. Ya bayyana cewa yana so gwamnati ta cika masa wasu bukatu.
‘Yan bindiga sun sace Manjo Janar Rabe Abubakar mai ritaya da matarsa a Katsina, yayin da jihar ke ci gaba da fama da hare-hare 'yan ta'adda da matsalar tsaro.
A labarin nan, za a ji cewa ana zargin wasu ma'aurata da suka shiga auren gata da gwamnati ta shirya a jihar Katsina sun yi yaudara iri-iri a tsarin.
Rahotanni daga wani kauye a karamar hukumar Dutsinma sun nuna cewa akalla mutane 16 ne suka mutu a wani harin yan bindiga bayan sallar Juma'a a Katsina.
Gwamnatin Katsina ta ce an dade da dakatar da Nura Garwa daga mukaminsa na hadimin Gwamna Dikko Radda, ana zarginsa da alaka da wata kungiyar masu garkuwa.
Mazauna Dutse a jihar Jigawa da Funtua, jihar Katsina sun koka kan tashin farashin raguna da sauran dabbobin layya kafin Babbar Sallah, inda rago ya kai N500,000.
Gwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda ya bayyana kwarin gwiwar cewa Shugaba Bola Ahmed Tinubu ne zai lashe zabe karo na biyu a babban zaben 2027.
An fara lika fastocin takarar shugaban kasa na tsohon ministan sufuri, Rotimi Amaechi a wasu sassan jihar Katsina gabanin zaben fitar gwani na jam'iyyar ADC.
Katsina
Samu kari