Katsina
Gwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Radda ya sake nanata kudirin gwamnatinsa na samar da zaman lafiya, ya ce zai iya sulhu da yan bindiga bisa sharadi guda.
Jirgin kamfanin Max Air da ya tashi daga Abuja zuwa Katsina ya yi gaggawar sauka bayan samun matsala a inji, fasinjoji sun ce hankalinsu ya tashi.
Jam'iyyar APC ta zabi tsarin maslaha wajen fitar da yan takara a wasu jihohi. Wannan tsarin ya sa wasu yan majalisu sun rasa tikitin takara, inda suka bar jam'iyyar.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar yan sandan Kano ta samu nasarar gano wani da ake zargin yana safarar makamai daga wajen jihar, inda aka gano miyagun makamai.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar yi wa 'yan ta'adda kwanton bauna a jihar Katsina. Sojojin sun hallaka 'yan ta'adda tare da kwato makamai.
Jam'iyyar APC ta fara fitar da sunayen wadanda za su tsaya mata takara a kujerun Majalisar tarayya, inda wasu fitattun yan majalisa duka rasa damar tazarce.
Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umaru Radda, ya tona asirin masu taimakon 'yan bindiga. Gwamna Radda ya bayyana cewa akwai masu taimakon 'yan bindiga a gwamnati.
NiMET ta yi gargaɗin zafi mai tsanani (45°C) a Najeriya, tana jan kunnen jama'a kan sankarau da bugun zafi, tare da ba da shawarar shan ruwa da zama a sanyi.
Gwamna Dikko Radda ya ƙaddamar da makarantar zamani ta 'RMSS' a Radda, Katsina, domin bai wa zakarun yara 1,000 damar samun ilimin fasahar AI da kimiyya a 2026.
Katsina
Samu kari