Katsina
Kungiyar Coalition of Northern Groups (CNG) ta soki gwamnatin jihar Katsina kan tsare Dr. Bashir Kurfi. Ta bayyana cewa 'yan bindiga ya kamata a rika yaka.
Dattawan Katsina da kungiyoyi daban-daban na neman lallai jami'an tsaro su saki Dr. Bashir Kurfi bayan kama shi da zarginsa da yin kalaman bata sunan gwamnati.
Dakarun sojojin Najeriya tare da sauran jami'an tsaro sun kashe 'yan ta'adda takwas a Bakori, sun kuma kwato bindigogi AK-47 biyu da babura biyar.
Shari'ar tsohon Ministan Sufurin Jiragen Sama, Sanata Hadi Sirika, ta dauki sabon salo bayan kotu ta saurari sakon murya da aka ce nasa ne yayin zamanta.
Duniya ta amsa da gwamnatin Katsina ta kama Dr Bashir Kurfi saboda kalamansa. Amnesty International Nigeria ta ce babu ranar fito da malamin saboda ya taba gwamnati.
Rundunar yan sanda ta gurfanar da malamin ABU, Dr. Bashir Kurfi a gaban kotu kan kalaman da ya yi da ake ganin suk bata sunan gwamnatin jihar Katsina.
Hukumar NiMet ta yi gargadin cewa jihohi 27 na Najeriya na cikin hadarin ambaliyar ruwa tsakanin 1 zuwa 10 ga Yuli, tare da bukatar daukar matakan kariya.
A labarin nan, za a ji cewa Uwargidan marigayi shugaba Muhammadu Buhari ta yi amfani da kuɗin da aka tara a wajen ƙaddamar da littafinsa wajen aiki a Katsina.
Hanan Buhari ta ce marigayi mahaifinta, Muhammadu Buhari, ya koya mata muhimmancin gaskiya, juriya da hidimar al'umma, abin da ya gina rayuwarta.
Katsina
Samu kari