Katsina
Gwamnan Katsina Dikko Radda ya karɓi ’yan siyasa da magoya baya daga PDP da ADC da suka koma APC a Safana, yayin da ake samun sauye-sauyen siyasa.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar sojin Najeriya ta aika dakaru bayan an samu kiran gaggawa na cewa 'yan bindiga na shirin kai hari wani yankin Katsina.
Manyan ‘yan siyasar Katsina biyu, Mustapha Muhammad Inuwa da Lawal Musa Daura, sun fice daga ADC bayan rashin nasarar samun tikitin takarar gwamna.
Shahararren dan bindiga a Najeriya, Ado Aleiro ya gamu da cikas yayin da aka yi arangama da miyagu a jihar Katsina wanda ya jawo rasa ran dansa da yan uwa.
A labarin nan, za a ji yadda wani babban jami'in NSCDC a jihar Kano ya jawo wa kansa matsala har babbar kotun jihar ta aika da shi gidan dan kande.
Gwamnatin Katsina za ta raba Naira biliyan 4 ga mazabu 361, inda kowace za ta samu Naira miliyan 10 domin gudanar da ayyukan ci gaba bayan amincewar Gwamna Radda.
Yan bindiga sun kashe mutum 1 tare da sace mutane 31 a kauyen Shuwaki da ke karamar hukumar Bakori a Katsina, lamarin da ya kara tayar da hankalin mazauna yankin.
A labarin nan, za a ji cewa dakarun SSS da hadin gwiwar yan sa kai sun yi shiri bayan an samu labarin cewa yan dabar yan bindiga biyu sun kitsa kai hari Katsina.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin Abba Kabir Yusuf ta fitar da sanarwa bayan samun labarin rasuwar Kosan Waka wanda aka sa lokacin jana'izarsa a Katsina.
Katsina
Samu kari