![Tsadar rayuwa: DSS ta gano inda matsalar take, an cafke barayin abincin tallafi a Arewa](https://cdn.legit.ng/images/560x315/f257037fa3771fd0.jpeg?v=1)
Katsina
![Tsadar rayuwa: DSS ta gano inda matsalar take, an cafke barayin abincin tallafi a Arewa](https://cdn.legit.ng/images/560x315/f257037fa3771fd0.jpeg?v=1)
![Shugaban cibiyar NERDC da aka nada tun zamanin Buhari, Farfesa Junaidu ya rasu](https://cdn.legit.ng/images/560x315/d06873bae2140269.jpeg?v=1)
![Yan Hisbah sun shiga matsala bayan mutuwar mutum a wajen bikin da suka kai samame](https://cdn.legit.ng/images/360x203/2e865240e031777f.jpeg?v=1)
![Tinubu ya kai aikin da zai taimaka kan dakile matsalar tsaro a mahaifar shugaba Buhari](https://cdn.legit.ng/images/360x203/bf40948d205ab0a8.jpeg?v=1)
![Ana kukan babu, dan majalisar Katsina ya gwangwaje yan mazabarsa da miliyoyi](https://cdn.legit.ng/images/360x203/88c22efd86ef8759.jpeg?v=1)
![Gwamna Dikko Radda ya kafa tarihi, ya ƙirkiro doka kan mata masu iddah a Katsina](https://cdn.legit.ng/images/360x203/8f2f7bdb92ffe65d.jpeg?v=1)
!["Ku shirya," Kungiyar Amnesty International ta tura sako ga gwamnati kan zanga zanga](https://cdn.legit.ng/images/190x107/c3078770b139802c.jpeg?v=1)
Kungiyar kare hakkin dan Adam ta Amnesty International (AI) ta shawarci gwamnatin tarayya kan yadda za ta bullowa lamarin zanga-zanga a kasar nan.
![Rarara da mahaifiyarsa sun miƙa sakon godiya, sun faɗi sunayen wasu manyan mutane](https://cdn.legit.ng/images/190x107/004c894e515963f0.jpeg?v=1)
Hajiya Hauwa’u Adamu, mahaifiyar fitaccen mawakin nan Dauda Kahutu Rarara ta godewa ɗaukacin al'ummar da suka taimaka da addu'a lokacin da aka sace ta.
![Gagarumar zanga zanga ta barke a jihar Arewa, bayanai sun fito](https://cdn.legit.ng/images/190x107/88c22efd86ef8759.jpeg?v=1)
Mazauna karamar hukumar Kankara a jihar Katsina, sun fito kan tituna domin nuna adawarsu da yadda 'yan bindiga suke cin karensu babu babbaka a yankin.
![Hisbah ta lalata giyar Naira miliyan 60 a Katsina, ta rufe otel da ake aikata baɗala](https://cdn.legit.ng/images/190x107/0188078709384668.jpeg?v=1)
Hukumar Hisbah reshen jihar Katsina ta bayyana kamawa da lalata kwayoyi da giya da suka kai darajar miliyan sittin a karamar hukumar Funtua dake jihar.
![Gwamnan Arewa ya shirya kawo karshen matsalar wutar lantarki a jiharsa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/9f634145e0bf7aef.jpeg?v=1)
Gwamnatin jihar Katsina ta shirya kafa kamfanin samar da wutar lantarki wanda zai amfani gidaje da masana'antu. Gwamnatin za ta yi hadaka da kamfanoni.
![Yadda Kirsita ya sadaukar da rayuwarsa domin kula da mahaifyar Rarara](https://cdn.legit.ng/images/190x107/606839887dbc10f9.jpeg?v=1)
Fitaccen mawakin siyasa, Dauda Kahutu Rarara ya tura sakon godiya ga al'umma kan addu'o'insu inda ya ce tabbas addu'a ce ta yi tasiri wurin sakin mahaifyarsa.
!['Yancin kananan hukumomi: Gwamnan Arewa ya fadi matsayarsa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/89d3afef70f91513.jpeg?v=1)
Gwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda ya bayyana cewa zai mutunta hukuncin Kotun Koli kan 'yancin cin gashin kananan hukumomi a kasar nan.
![Hukumar DSS ta kama wanda ya sace mahaifiyar Rarara, an samu miliyoyi](https://cdn.legit.ng/images/190x107/004c894e515963f0.jpeg?v=1)
Rahotanni sun tabbatar da cewa Hukumar tsaro ta farin kaya (DSS) a jihar Kano ta yi nasarar cafke wanda ake zargi da sace mahaifiyar Dauda Kahutu Rarara a Katsina.
![An kassara ayyukan miyagu, 'yan sanda sun yi ram da masu aikawa 'yan bindiga bayanai](https://cdn.legit.ng/images/190x107/4724db42943775b0.jpeg?v=1)
Rundunar 'yan sandan jihar Katsina ta bayyana nasarar damke wasu mutane hudu da ke tattara bayanan sirri kan jama'a su na mikawa masu garkuwa da mutane.
Katsina
Samu kari