Kasashen Duniya
Babban hafsan sojin Isra'ila, Eyal Zamir ya yi gargadi da cewa rundunar sojin kasar za ta iya rugujewa saboda karancin dakaru da ake fama da shi a kasar.
Jagoran yan adawa a Isra'ila, Yair Lapid ya zargi Firyim minista, Benjamin Netanyahu da jefa Isra’ila cikin matsalar tsaro mai tsanani yayin da ake yaki.
A labarin nan, za a ji cewa wasu rahotanni daga Yammacin duniya na zargin ƙasar Rasha da agaza wa Iran a yakin da ta ke yi da Amurka da Isra'ila.
Sojojin Amurka sun kwashe yanasu-yanasu sun bar sansanoninsu zuwa otal-otal a Gabas Ta Tsakiya sakamakon luguden wutar Iran, yayin da Tehran ke farautar su.
Shugaban Turkiyya, Recep Tayyip Erdogan ya gargadi cewa yakin Iran na jefa Gabas ta Tsakiya cikin mummunan rikici wanda ya jawo asarar dukiyoyin al'umma.
Shugaba Donald Trump ya yi watsi da shawarar Benjamin Netanyahu na kiran al'ummar Iran su fito zanga-zanga, yana tsoron hakan zai kai ga "zubar da jini."
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya sauya ranar zuwa China domin ganawa da shugaba Xi Jinping saboda yakin da ya kaddamar tare da Isra'ila a Iran.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya sanar da hadimansa cewa yana son kawo karshen yakin Iran cikin gaggawa domin cigaba da wasu ayyukan da ya sa a gaba.
Yaƙin da ake yi da Iran ya yi sanadiyyar tashin kuɗaɗen ruwan jinginar gida a Amurka daga 5.99% zuwa 6.5%, lamarin da ya dagula lissafin masu sayen gidaje.
Kasashen Duniya
Samu kari