Kasashen Duniya
Hukumomin Birtaniya sun kama wani dan Najeriya da ya yi kuste ya wawure $235,266, kusan Naira miliyan 400 a wata jami'ar Amurka. Za a gurfanar da shi.
Kasar Saudiyya ta kulla yarjejeniyar tsaro da Pakistan mai makaman nukiya bayan yawan hare haren Isra'ila a Gabas ta Tsakiya. Kasashen za su kare juna.
Kasashen Afrika 4 ba su nuna goyon baya ga Gaza ko Isra'ila ba da aka kada kuri'a a majalisar dinkin duniya, Kamaru, Kongo, Sudan ta Kudu da Habasha na cikinsu.
Wata kotu a kasar Amurka ta yanke wa dan Najeriya hukuncin zaman gidan yari na watanni 96 bayan kama shi da hanni a damfarar Amurkawa Dala miliyan 6.
Wasu 'yan ta'adda sun hallaka mutane 22 a wurin da ake ibada a yammacin Nijar, lamarin da ya sake tayar da fargaba a yankin Tillaberi da 'yan jihadi ke addaba.
Binciken majalisar dinkin duniya ya nuna cewa kasar Isra'ila ta yi kisan kare dangi a Gaza. Rahoton ya ce an kashe yara da mata tare da rusa makarantu da asibitoci.
Kasashen duniya ciki har da Birtaniya, Faransa da Jamus sun bukaci a dakatar da hare-hare bayan harin da Isra'ila ta kai a Gaza wanda ya jawo asarar rayuka.
Firayim Ministan kasar Albania, Edi Rama, ya tabbatar da nada naɗa sakago 'AI' mai suna Diella a matsayin minista domin kula da kwangiloli da hana cin hanci.
Farfesa Wole Soyinka ya bada labarin yadda aka yi garkuwa da shi a Romania. An tilasta masa ya bayar da bayanan asusun bankinsa a wani wuri mai duhu.
Kasashen Duniya
Samu kari