![Bola Tinubu ya gano masu ɗaukar nauyin zanga zanga, ya faɗawa matasa gaskiya](https://cdn.legit.ng/images/560x315/471b62a9eebc0ce4.jpeg?v=1)
Kasashen Duniya
![Bola Tinubu ya gano masu ɗaukar nauyin zanga zanga, ya faɗawa matasa gaskiya](https://cdn.legit.ng/images/560x315/471b62a9eebc0ce4.jpeg?v=1)
![Harkar arziki: Kasar Gabon tana zawarcin Dangote yayin da gwamnatin Najeriya ke tuhumarsa](https://cdn.legit.ng/images/560x315/a18a9c831560b10e.jpeg?v=1)
![Trump ya shiga matsala, Kamala Harris ta kafa tarihi a Amurka da Biden ya janye takara](https://cdn.legit.ng/images/360x203/98c091f702ea1b3d.jpeg?v=1)
![Shahararrun 'yan wasan Afrika: Abin da ya kamata ku sani game da Oshoala da Nkwocha](https://cdn.legit.ng/images/360x203/d050177986cbb4b2.jpeg?v=1)
![An karfafi masu zanga zanga a Najeriya yayin da kotu ta ba matasan Kenya nasara](https://cdn.legit.ng/images/360x203/e508e32d28844fc3.jpeg?v=1)
![Zanga zanga ta tsananta: Shugaban ƙasa ya kori ɗaukacin ministocinsa ya bar mutum 1](https://cdn.legit.ng/images/360x203/edc789ebb315e5b5.jpeg?v=1)
![EndSARS: Kotun ECOWAS ta dauki mataki kan Gwamnatin Najeriya, ta gindaya sharuda](https://cdn.legit.ng/images/190x107/fc8efd7d58929a2f.jpeg?v=1)
Kotun kungiyar ECOWAS ta gano laifuffukan gwamnatin Najeriya game da take hakkin dan Adam yayin zanga-zangar EndSARS a watan Oktoban 2020 a Lagos.
!['Yar Najeriya mai koyarwa a Japan ta fashe da kuka a bidiyo, dalibai na kiranta da suna 'Biri'](https://cdn.legit.ng/images/190x107/8d155557f051ea36.jpeg?v=1)
Wata 'yar Najeriya dake aikin koyarwa a kasar Japan ta nuna takaicinta kan yadda dalibanta ke kiranta da biri saboda nuna banbancin launin fata. Tace ta gaji.
![Tinubu ya samu tazarce, an zabe shi matsayin shugaban ECOWAS karo na 2](https://cdn.legit.ng/images/190x107/06193004fa66c51b.jpeg?v=1)
Rahotanni sun bayyana cewa shugaban kasa Muhammadu Buhari ya sake zama shugaban kungiyar ECOWAS karo na biyu a babban taron kungiyar na 65 da ya gudana a Abuja.
![Tinubu zai sauka daga kujerar shugaban kungiyar ECOWAS yayin da wa'adinsa ya kare](https://cdn.legit.ng/images/190x107/c0a5c1cabdb1ad31.jpeg?v=1)
A yayin da wa’adin Shugaba Bola Tinubu a matsayin shugaban kungiyar ECOWAS ke karewa a ranar 7 ga Yuli, 2024, shugabanni kungiyar za su zabi sabon shugaba a Abuja.
![Najeriya za ta samu bashin $150bn da halatta auren jinsi a yarjejeniyar Samoa?](https://cdn.legit.ng/images/190x107/99787f387ee674e1.jpeg?v=1)
Gwamnatin Tinubu ta ce babu wani lamunin $150bn ko kuma amincewa da 'yancin ‘yan madigo, 'yan luwadi, 'yan daudu, da masu auren jinsi a cikin yarjejeniyar Samoa.
![Tuna Baya: Lokacin da Jonathan ya fusata Amurka da sa hannu a dokar hana auren jinsi](https://cdn.legit.ng/images/190x107/64d72acfdf4d509c.jpeg?v=1)
A 2014, Goodluck Jonathan ya amince da dokar haramta dangantakar jinsi. An yi shekara da shekaru ana yunkuri, sai Jonathan ne ya iya takawa luwadi da madigo burki
![An shiga jimami bayan mutum 116 sun rasu a wurin taron addini](https://cdn.legit.ng/images/190x107/7802cc424f4545ed.jpeg?v=1)
An samu asarar rayuka bayan aukuwar turmutsitsi a wurin wani taron addini a kasar Indiya. Da yawa daga cikin mutanen da suka rasa ransu mata ne da yara.
![Najeriya ta samu kwangila daga Saudiya, za a riƙa fitar da nama da waken soya](https://cdn.legit.ng/images/190x107/7ba117eb6e08fe5a.jpeg?v=1)
Domin bunkasa tattalin arziki, Najeriya ta sanar da kulla yarjejeniyar kasuwanci da kasar Saudiya na fitar da jan nama da waken soya a duk shekara.
!['Yan ta'adda sun kashe sojoji 21 a harin kwanton ɓauna, gwamnatin Nijar ta yi martani](https://cdn.legit.ng/images/190x107/914528cf24c1e188.jpeg?v=1)
Wani harin kwanton bauna da wasu ‘yan ta’adda suka kai a Jamhuriyar Nijar ya yi sanadin mutuwar sojoji 21 a kusa da iyakar kasar da Burkina Faso a ranar Talata.
Kasashen Duniya
Samu kari