Kasashen Duniya
Shugaba Donald Trump na Amurka ya ce maharin da ya kai hari White House yana da yiwuwar sha’awar fadar tare da yabawa jami’an hukumar DSS kan gaggawa.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi magana kan tattaunawa domin cimma yarjejeniyar zaman lafiya da Iran. Trump ya ce tattaunawa ta yi nisa.
Jami'an tsaron sirri na Amurka sun yi musayar wuta da wani mutum da ya yi harbi a kusa da fadar White House. Lamarin ya jawo an tsaurara matakan tsaro.
Shugaban Senegal, Bassirou Diomaye Faye, ya sallami Firaminista Ousmane Sonko tare da rusa gwamnati bayan watanni ana rikicin siyasa da matsin tattalin arziki.
Shugabar hukumar leken asirin Amurka, Tulsi Gabbard, ta yi murabus daga kan mukaminta. Tulsi Gabbard ta bayyana cewa ta dauki matakin ne domin kula da wani abu.
Shugaban ƙasar Croatia, Zoran Milanovic, ya ƙi amincewa da sabon jakadan Isra’ila saboda manufofin gwamnatin Isra’ila da rikicin diflomasiyya tsakanin ƙasashen biyu.
Firaministan Isra’ila Benjamin Netanyahu ya sake gurfana a kotun Tel Aviv karo na 88 domin kare kansa daga tuhume-tuhumen rashawa da cin amanar ƙasa.
A wannan labarin, za a ji cewa Donald Trump ya bayyana cewa ya samu labari ana dab da cimma yarjejeniyar da za ya yi wa Amurka dadi kan yakin Iran.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya ki zuwa kasar AMurka da wayar hannu domin tsoron kar 'yan China suka su masa kutse yayin da ya je ziyara Beijing.
Kasashen Duniya
Samu kari