Kasashen Duniya
Shugaban IEA ya yi gargaɗin cewa Turai na da ragowar man jirgin sama na mako shida kacal kafin a fara soke zirga-zirgar sufurin jiragen sama saboda rufe Hormuz.
Gwamnatin Iran ta gaji da kwan gaba-kwan baya kan batun zaman sulhu da Amirka, ta bayyana cewa ba za ta amince da zagaye na biyu ba sai an yi tsari.
Sabon jagoran addini na kasar Iran, Mojtaba Khamenei, ya yabawa dakarun sojojin kasar. Ya yaba da kwazonsu wajen kare kasar daga yakin da aka dora maya.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya sanar da cewa za su iya cigaba da kai hare-haren bama-bamai a Iran idan ba a cimma wata yarjejeniya ba da Tehran.
A labarin nan, za a ji cewa an fara hangen jiragen dakon mai sun fara wuce wa ta mashigar Hormuz da Iran ta rufe bayan Amurka da Isra'ila sun kai mata hari.
Gwamnatin Musulunci ta Iran ta musanta kalaman shugaban Amurka Donald Trump,ta ce babu kasar da za ta yarda ta kwashe gaba daya sinadarin Uranium dinta.
Wata majiya daga Iran ta bayyana cewa tattaunawar sulhun da kasar musulunci ta fara da Amurka ba ta je ko'ina ba, har yanzu ana kan matakin farko.
A labarin nan, za a ji cewa kasar Iran ta sake jaddada matsayarta a kan batun kawo ƙarshen yaƙin Gabas ta Tsakiya yayin da ake sa ran sulhu da Amurka.
Gwamnatin Burundi ta tabbatar da rasuwar ministan sadarwar kasar a wani hadarin mota. An ce an samu gawar Gabby Bugagaan masa rauni a kayi a cikin mota.
Kasashen Duniya
Samu kari