Kasashen Duniya
Gwamnatin kasar Poland ta yi Allah wadai da abin da sojan kasar ISra'ila ya yi na sakawa mutum mutumin mamar Yesu Almasihu sigari a baki. Ta ce hakan bai dace ba sam
Kasar Japan ta harba wasu makamai kusa da China a wani atisaye da ya hada da sojojin Amurka. China ta nuna bacin rai kan makaman da aka harba ranar Laraba.
Ana bincike a kasar Isra'ila bayan kama wani sojan ISra'ila ya sanya wa mutum mutumin mamar Yesu Almasihu tabar sigari a baki. Isra'ila na cigaba da kai hari Lebanon
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi barazana ga Jamhuriyar Musulunci ta Iran. Ya ce Amurka za ta kai hare-hare masu muni idan ba a cimma yarjejeniya ba.
Gwamnatin kasar Amurka ta nemi hadin kan majalisar dinkin duniya kan bude mashigar Hormuz. Ministan harkokin wajen Amurka, Marco Rubio ne ya yi bayanin.
Gwamnatin kasar China ta caccaki Amurka da Donald Trump kan hare-hare da suka kai kasar Iran. China ta ce yakin Iran haramtacce ne yayin ganawa da Tehran.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya sanar da cewa ya dakatar da shirin bude mashigar ruwan Hormuz da ya bayyana cewa zai yi da karfin sojan kasar Amurka.
Shugabannin kasashe Ukraine da Rasha sun sanar da tsagaitar dakatar da yaki. Sai dai Vladimir Putin da Volodymyr Zelenskiy sun sunar da lokaci daban-daban.
An fitar da rahoto bayan bincike da aka yi game da wani jirgin China da ya yi hadari a shekarar 2022. An bayyana cewa an katse man fetur din da aka sawa jirgin.
Kasashen Duniya
Samu kari