Kasashen Duniya
Wani rahito da Jami'ar Paris ta fitar ya nuna cewa jihar Kano ce a matsayi na farko a tsskanin mambobin kungiyar ECOWAS wajen kashe kudi a fannin ilimi.
Gwamnatin Iran ta sanar da cewa za a shafe kwana bakwai ana jerin bukukuwan jana'izar Ayatollah Ali Khamenei daga ranar 3 ga Yulin 2026 a Tehran.
Wani babba kuma na kusa da jagoran addinin Iran ya ce Mojtaba Khamenei ba zai halarci jana'izar mahaifinsa ba saboda matsanancin barazanar tsaro.
Senegal da DR Congo da kasashe 3 sun fice daga gasar Kofin Duniya ta FIFA 2026, lamarin da ya kara rage fatan Afirka na lashe kofin karo na farko.
Kasar Vietnam ta fara ba iyaye tallafi, karin hutun haihuwa da wasu alawus bayan soke dokar iyakance haihuwar yara biyu domin kara yawan haihuwa.
A labarin nan, za a ji yadda shugaban kasar Amurka Donald Trump ya zauna da manyan dakarun tsaron kasarsa domin tattauna ci gaba da kai wa Iran hari.
Sama da mutum 1,300 ne suka mutu a kasashen Turai da suka hada da Faransa, Jamus, Spain da sauransu saboda tsananin zafi da bulla a kasashen a bana.
Bayan murabus din Keir Starmer, Birtaniya ta shiga sabon babin siyasa bayan samun Firayim Minista shida cikin shekaru goma sakamakon Brexit da rikice-rikice.
Gwamnatin mulkin soji a Burkina Faso ta katse hulɗar diflomasiyya da Faransa, tana zargin ƙasar da yin abin da ya saba wa muradun ƙasar wanda ke mayar da ita baya.
Kasashen Duniya
Samu kari