Kasashen Duniya
Wani bincike ya nuna kusan rabin Amurkawa na goyon bayan aiwatar da sammacin kama Benjamin Netanyahu da Kotun ICC ta fitar kan zarge-zargen laifukan yaki a Gaza.
Hukumar Roskomnadzor ta cire YouTube daga tsarin DNS na Rasha, lamarin da ya hana masu amfani shiga ba tare da VPN ba, yayin da take ƙara matsin lamba kan Telegram.
Iran ta yi barazanar mayar da martani bayan Ukraine ta kai hari kan wani jirgin kasuwancinta a Tekun Caspian, lamarin da ya kashe mutum ɗaya tare da jikkata wasu.
Rashin kasancewar Shugaban Kamaru Paul Biya har na kwanaki 48 ya rura wutar mahawara tsakanin 'yan adawa kan samun gurbin shugabanci da rikicin makusantansa.
Kasar China ta yi Allah wadai da sababbin harajin Amurka kan kayayyaki, tana gargadin cewa matsalaa kasuwanci ba zai amfani kowace ƙasa ba a duniya.
A labarin nan, za a ji cewa dalilin tsohuwar Firaminista da aka hambarar da gwamnatin ta, Sheikh Hasina, shugaban kasar Bangladesh ya yi murabus.
A labarin nan, za a ji farashin ganagar mai a Najeriya ya yi tashin gwauron zabo a karon farko tun bayan fara yakin Gabas da Tsakiya da Amurka da Iran su ka tsonao.
A labarin nan, za a ji irin barazanar da shugaban Amurka Donald Trump ya ke yi wa kadarorin Iran da ke kasar, tare da martanin da aka yi kan taba dukiyar wata kasar.
A labarin nan, za a ji cewa wasu daga cikin mazauna jihar Kano sun bayyana takaici game da yadda gwamna Abba Kabir Yuauf ya raba Naira miliyan 100 ga yan dangwale.
Kasashen Duniya
Samu kari