Kasashen Duniya
Gobarar daji ta kashe mutum 1, ta jikkata 40 tare da tilasta wa 1,200 barin gidaje a Croatia, yayin da gobara ta bazu a Girka, Faransa da Birtaniya
Benjamin Netanyahu ya kira Birtaniya “Jamhuriyar Musulunci ta Birtaniya”, lamarin da ya jawo suka daga Yahudawan Birtaniya tare da ƙara nuna tsamin dangantakarsu.
Shugaban Kamaru Paul Biya mai shekaru 93 ya shafe watanni biyu a Turai bayan tafiyarsa da aka ce ta ɗan lokaci ce, lamarin da ya haifar da tambayoyi.
Rundunar Isra’ila ta ce ta kashe kwamandan Hamas Muhammad Mushtaha, wanda ake zargi da rike garkuwa da kuma shirya hare-hare kan Isra’ilawa a yankin.
A labarin nan za a ji cewa Alhaji Atiku Abubakar ya karbi bakuncin babbar tawaga da Birtaniya inda aka tattauna batutuwan da suka shafi Najeriya da kuma zaben 2027.
Karoline Leavitt ta sanar da cewa za ta bar mukamin sakatariyar yada labaran Fadar White House a karshen Agusta domin mai da hankali ga ‘ya’yanta.
Sojojin kasar Amurka biyu sun mutu bayan jirgin Apache ya yi hatsari a birnin Texas, inda lamarin ya kuma haddasa gobarar daji yayin da ake ci gaba da bincike.
Ministan Harkokin Wajen Iran, Abbas Araqchi, ya caccaki Faransa kan sukar Iran game da hukuncin kisa, yana zarginta da take hakkin bil adama a Gaza.
A labarin nan, za a ji dalilan da wata kotu da ke Syria ta dogara da su wajen yankewa Bashar Assad da wasu mutane biyu hukuncin kisa bayan an ce an same su da laifi.
Kasashen Duniya
Samu kari