Kasashen Duniya
A labarin nan, za a ji cewa kasar Amurka ta kara jan kunnen Iran a kan ci gaba da tattaunawa ko ta fuskanci hare-hare masu tayar da hankulan jama'ar kasar.
Ana sa ran fara azumin Ramadan 2026 a ranar 19 ga Fabrairu; za a azumci sa'o'i 12 zuwa 13 cikin sanyi, wanda ke nuna sauki ga Musulmi a wannan shekara.
Mataimakin babban ministan Maharashtra Ajit Pawar ya rasu a hadarin jirgin Learjet 45 a Indiya; dukkan mutane 5 dake ciki sun riga mu gidan gaskiya a Janairu 2026.
A labarin nan, za a ji cewa Najeriya da Turkiyya sun samu fahimtar juna a kan yadda kasashen biyu za su yi amfani da bayanan sirri wajen yaki da ta'addanci.
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya fadi a Ankara, Turkiyya, yayin ziyarar aiki tare da Shugaban Turkiyya, Recep Tayyip Erdogan. Rahotanni na ci gaba.
A labarin nan, za a ji cewa hadimin Shugaban Kasa, Daniel Bwala a bayyana abubuwan da suka kai Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu zuwa kasar Turkiyya.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa yana tura manyan jiragen yaki Gabas ta Tsakiya kusa da Iran a halin yanzu domin jiran ko ta kwana.
Bola Ahmed Tinubu ya janye sunan tsoho gwamnan Kebbi daga jerin jakadun da aka tura zuwa Turkiyya bayan ayyana sunan shi da farko. Shugaban kasa ya lashe aman shi.
Hukumar kare hakkin dan dama ta majalisar dinkin duniya, OHCHR ta bukaci kasashe da su daina yankewa mutane hukuncin kisa bayan fitar da rahotonta na 2025.
Kasashen Duniya
Samu kari