Kasashen Duniya
Kasashen Rasha da China sun bukaci Iran da Amurka su koma tattaunawa maimakon cigaba da kai hare-hare a Gabas ta Tsakiya da suka fara sabon rikici.
Shugaba Donald Trump na Amurka ya zargi Iran da harbo jirgin yaki mai saukar ungulu na kasar a mashigar Hormuz, yana mai alkawarin mayar da martani.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi tsokaci kan yakin kasarsa da Iran. Trump ya bayyana cewa Amurka za ta samu cikakkiyar nasara kan kasar Iran.
An samu rahoton hallaka wani mawaki dan asalin Najeriya a kasar Burtaniya. Mark Yinka Orabiyi wanda aka fi sani da Talay Riley, ya mutu ne bayan caka masa wuka.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya gargadi Benjamin Netanyahu kan yaki da Iran. Trump ya ce ba zai taya Isra'ila yaki da Iran ba idan babban rikici ya barke.
Mayakan kungiyar Houthi da ke Yemen sun kaddamar da hare-haren rokoki a Isra'ila da safiyar Litinin tare da sanar da hana jiragen Isra'ila wucewa ta Tekun Maliya.
Wani rahoto da kungiyar kare hakkin dan Adam ta HRW ta wallafa ya nuna cewa kasar Isra'ila na amfani da sinadarin phosphorus mai guba a kasar Lebanon.
Rundunar tsaron Isra'ila ta sanar da cewa ta kai hare-hare Iran bayan harin da Iran ta kai mata. Iran ta sanar da cewa ta kaikarin hare-hare Isra'ila.
A labarin nan, za a ji rundunar IRGC ta ƙasar Iran ya sanar da dalilanta na kai hare-haren makamai masu linzami zuwa Isra'ila yayin da ake kokarin a tsagaita wuta.
Kasashen Duniya
Samu kari