
Kasashen Duniya







Tsohon shugaba, Sam Nujoma ya rasu yana da shekara 95. Ya jagoranci kwatar ’yancin Namibia daga Afrika ta Kudu, kuma an san shi da tsayuwa kan muradun mutanensa

Gwamnatin jihar Kano da hadin gwiwar bankin raya kasashe Musulmi ta gina mayanka na zamani guda 20 a wasu daga cikin kananan hukumomi domin tsaftace fawa.

Masu kula da agogon sun ce hakan ya faru ne sanadiyyar ƙaruwar barazanar amfani da makaman nukiliya da yin amfani da ƙirƙirarriyar basira ta mummunar hanya.

Wnai jirgin sama dauke da mutane ya gamu da hatsari a kasar Amurka. Jirgin wanda yake dauke da mutum shida ya rufto a tsakiyar birni a ranar Juma'a.

An harbe Salwan Momika a Sweden, mutumin da ya ƙona Alƙur'ani a shekarar 2023 yana tsaka da gabatar da shirin kai tsaye. Gwamnati ta ce tana kan gudanar da bincike.

Kasashen Mali, Burkina Faso da Nijar sun fice daga ECOWAS a hukumance yayin da suka kafa Kungiyar Sahel, tare da kaddamar da fasfo da goyon bayan Rasha.

CIA ta ce akwai yiwuwar COVID-19 ta samo asali daga dakin gwaje-gwaje a China, amma ba ta da tabbaci sosai, yayin da China ta musanta zarge-zargen nan gaba ɗaya.

Shugaba Tinubu zai halarci Taron Makamashi a Tanzania, inda zai yi jawabi kan kokarin Najeriya na samar da wuta ga kowa da inganta makamashi mai tsafta a Afirka.

Bayan kare kansa kan shari'ar zargin badakalar $2.3bn na kwangilar wutar lantarki, tsohon Shugaban kasa, Muhammadu Buhari, dawo gida Najeriya a yau Juma'a.
Kasashen Duniya
Samu kari