Kasashen Duniya
Majalisar Dattawan kasar Amurka ta amince da kudirin takunkumi kan Rasha, ciki har da haraji mai tsoka kan kasashen da ke sayen man kasar da ke Turai.
Saudi Arabia, Turkiyya da Pakistan za su sanya hannu kan yarjejeniyar tsaro a Jeddah sakamakon karuwar tashin hankali da hare-hare a yankin Gabas Tsakiya.
Matatar Dangote ta zama babbar mai samar da man jiragen sama ga Turai karo na biyu a jere, inda ta zarce Amurka bayan fitar da tan sama da 400,000 a watan Yuli.
Gwamnatin Amurka ta sauya tsarin neman mafaka ta hanyar bai wa USCIS damar tura bukatu kai tsaye ga alkalan shige da fice ba tare da yin hira da masu nema ba.
Iran ta ce ta shirya kai hare-hare kan wurare uku a Ukraine amma ta dakatar da shirin bayan Kyiv ta ba da hakuri bayan kai harin jirgin ruwa a cikin teku.
Girgizar kasa mai karfin maki 5.5 zuwa 5.6 ta Richter ta girgiza Masar da sanyin safiyar Litinin, yayin da gwamnati ta tabbatar da cewa babu asarar rayuka ko jikkata
Saudiyya ta sanar da kafa ƙawancen tsaron teku da ƙasashe takwas domin kare hanyoyin kasuwanci da zirga-zirgar jiragen ruwa a Tekun Bahar Maliya.
Saudiyya ta dakatar da matafiya daga Kongo, da wasu kasashen Afrika uku daga shiga kasarta a matsayin matakin kariya daga barkewar annobar Ebola.
Iran ta musanta ikirarin Donald Trump cewa ta bukaci Amurka ta dakatar da sabbin hare-hare, tana mai cewa mashigin Hormuz zai ci gaba da kasancewa a rufe.
Kasashen Duniya
Samu kari