Karatun Ilimi
Gwamnan jihar Abia, Alex Otti ya sallami shugaban jami'ar ABSU da ke garin Uturu tare da mataimakansa daga aiki, ya naɗa waɗanda za su maye gurbinsu.
Shugaban kungiyar ma’aikatan jami’o’in kasar nan (SSANU), Mohammed Ibrahim ya shaidawa gwamnatin tarayya abin abin da zai mayar da su bakin aiki.
Gwamna Dapo Abiodun na jihar Ogun ya bayar da umarnin rufe makarantar da wani ɗalibin SS2 ya rasu sakamakon azabtarwar malami, ya sa a yi bincike.
An ruwaito yadda wani malamin makaranta ya hallaka dalibisa bayan da ya tsula masa bulali sama da 160 a lokaci guda, lamarin da ya kai ga mutuwar dalibin nan take.
Hon. Abubakar Kabir Bichi, dan majalisar Bichi a majalisar wakilai ya dauki nauyin dalibai 21 'yan asalin mazabarsa zuwa Malysia domin yin karatun watanni 18.
Shugaban majalisar dattawan Najeriya, Sanata Godswill Akpabio ya ce ƙaruwar kananan yara masu gararamba a kan titi babbar matsala ce ga sha'anin tsaron Najeriya.
Wani hazikin matashi, Ayodeji Akinsanya ya kammala karatun digiri a fannin lissafi da maki 4.97, ya kafa tarihi a jami'ar Ilorin da ke jihar Kwara.
Gwamna Siminalayi Fubara na jihar Rivers ya fusata da kwamishinan ilimi kan ayyukan gyaran makaranta inda ya ce ya yi masa karya kan cigaban ayyukan.
Gwamnatin Kano ta bayyana shirinta na ɗaukar jami'an tsaro musamman mafarauta aikin gadin makarantu gwamnati a faɗin kananam hukumomi 44 a jihar.
Karatun Ilimi
Samu kari