Karatun Ilimi
Isah Miqdad ya maida hankali gadan-gadan, ya fara cika alkawari tun kafin ya ci zabe. Idan ya yi nasara a zaben da za a yi, ya sha alwashin bunkasa harkar ilmi.
Abba Kabir Yusuf ya raba kayan miliyoyi a makarantun Kano domin inganta ilimi. Abba ya yiwa Ganduje gugar zana yayin raba kayan kan cewa ya rusa ilimi a Kano.
NABTEB ta fitar da sakamakon jarawabar NBC da National Technical Certificate (NTC) na shekarar 2024 inda mutane 44,000 daga cikin 67,751 suka samu kiredit biyar.
Gwamnatin jihar Jigawa karkashin jagorancin Gwamna Umar Namadi ta amince da sayen jami'ar Khadija kan Naira biliyan 11, za a biya kuɗin a kashi uku.
Ustaz Abubakar Salihu Zariya ya warware fatawar da ya bayar a kan halarcin 'mining' biyo bayan amfani da wata aya a inda ba muhallinta ba. Malamin ya ba da hakuri.
A labarin nan, kakakin majalisar wakilai, Rt. Hon. Tajuddeen Abbas ya ji dadin yadda gwamnatin Bola Tinubu ta daga likkafar kwalejin ilimi da ke Zaria
Dalibai da suka rubuta NECO a 2024 sun samu gagarumar nasara inda sama da kashi 60% suka ci Turanci da Lissafi. An samu karancin satar amsa a NECO na 2024.
Bayan shafe wata da doriya, Hukumar kula da jarabawa a Najeriya (NECO) ta tabbatar da sake sakamakon jarrabawar dalibai a yau Alhamis 19 ga watan Satumbar 2024.
Gwamnatin jihar Kano ta sanar da sabuwar ranar da dalibai za su koma makarantun firamare da na gaba da firamare a fadin jihar. Za a koma a cikin watan Satumba.
Karatun Ilimi
Samu kari