Kannywood
Fitacciyar jarumar Nollywood kuma mai shirya fina-finai, Allwell Ademola, ta rasu tana da shekaru 43, bayan rahotanni sun ce ta fadi sakamakon bugun zuciya.
Malam Yahaya Makaho ya soki sarautar Sarkin wakar kasar Hausa da aka bai wa Dauda Kahutu Rarara, yana cewa Daura ba ta wakiltar daukacin kasar Hausa.
Hukumar tace fina-finai ta bukaci fitacciyar jaruma Ini Edo ta sauya taken fim dinta da ake kira 'A Very Dirty Christmas' bayan korafe-korafen CAN da jama’a.
Wasu fitattun mawakan Najeriya sun yi fice a wajen halartar manyan wasanni na duniya, inda Afrobeats ya shiga gasar FIFA, UEFA, Ballon d’Or da AFCON.
Naziru Sarkin Waka ya taya Rarara murnar samun sarautar Sarkin Wakar Kasar Hausa da Sarkin Daura ya nada shi. Naziru ya fadi bambancin Sarkin Waka da Sarkin Mawaka.
Adam A Zango ya yi martani kan rashin ganin hotonsa a wajen hirar Hadiza Gabon. Adam A Zango ya ce masoyansa sun yaye masa damuwar da ta shafe shekaru a ransa.
Fitaccen mawakin siyasa, Tijjani Gandu, ya fito fili, ya bayyana gaskiyar alaƙar da ke tsakaninsa da fitacciyar 'yar fim Maryam Booth bayan bullar wasu hotunansu.
Kungiyar ANTP ta karyata jita-jitar cewa fitaccen jarumin Nollywood, Lere Paimo (Eda Onile Ola) ya rasu, tana tabbatar da cewa yana raye kuma lafiya kalau.
Tsohuwar matar Sani Danja, Mansurah Isah ta shirya daukar mataki kan wata jaridar yanar gizo bayan wallafa wani rahoton cewa za ta auri Mai Wushirya.
Kannywood
Samu kari