Jihar Kaduna
Hadimin tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai ya koka kan ci gaba da tsare shi da hukumar ICPC take yi. Ya bayyana cewa hukumar ta ki sauraron bukatar beli.
Malamin addinin Musulunci a jihar Kaduna, Sheikh Halliru Maraya, ya yi wani zargi kan Malam Nasir El-Rufai. Ya nuna cewa bai yi Kiristoci adalci ba.
Mubarak Ahmad Gumi, ɗan fitaccen malamin addinin Musulunci ya bayyana aniyar neman takarar majalisar dokokin jiha bayan ya ce jama'a sun roke shi ya fito.
Bayan Bola Tinubu ya nemi yafiya ga al'umma, Sheikh Ibrahim Aliyu Kaduna ya soki rokon afuwar da ya yi a Ramadan, yana cewa yafiya tana bukatar cikakkiyar tuba
Wani jigo a jam'iyyar ADC mai adawa a Najeriya, Usman Austin, ya yi magana kam ci gaba tsare Nasir El-Rufai da hukumar ICPC ke yi. Ya ba ta zabi guda biyu.
A labarin nan, za a ji cewa an samu rahoton hukumar tsaron DSS ta fara shirin gayyatar wasu da ake zargi suna da masaniya a kan bacewar dan gwagwarmaya, Dadiyata.
Kungiyar Izala a jihar Kaduna ta kira taron gaggawa a Zaria da Sabon Garin Zaria tare da kira a dakatar da tafsiri saboda rikicin masallaci da ya taso.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta sake zama kan shari'ar Sheikh Sani Khalifa Abdulkhadir Zaria, wanda ake zargin yana da hannu a shirin juyin mulki.
Gwamnan jihar Kaduna, Malam Uba Sani ya bukaci masu rufin asiri da du rika taimaakawa talakawa marasa galihu a wannan wata mai alfarama don samun lada.
Jihar Kaduna
Samu kari