Jihar Kaduna
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufa'i zai samu damar zuwa asibiti domin ganin likita bayan lauyoyinsa sun nemi alfarmar kotu.
A ci gaba da shari'ar Nasir El-Rufai, kotu ta dage sauraron karar neman belinsa zuwa ranar 13 ga Mayu bayan ICPC ta nemi karin lokaci domin nazarin sababbin takardu.
Gwamnatin Tarayya ta amince da ayyukan N1.17tr a Kaduna, da suka haɗa da layin dogo mai tsawon 50km da hanyar Birnin Gwari domin haɓaka tsaro da tattalin arziki.
Gwamnan jihar Kaduna, Sanata Uba Sani, ya bayyana kuri'un da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu zai samu a zaben 2027. Ya ce bai da adawa a jihar Kaduna.
Gwamnan Kaduna, Uba Sani, ya karɓi bakuncin uwargidan shugaban ƙasa, Oluremi Tinubu domin ƙaddamar da rabon motocin shinkafa 100 da tallafin Naira biliyan 1.2.
Gwamnatin tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ta amince da $2.99bn domin gudanar da ayyukan layin dogo a jihohi guda uku.
Ƙungiyar Tijjaniyya ta buƙaci mabiya ta miliyoyi su kauce wa furuci da zai iya dagula shari’ar Sheikh Abdulkadir Sani Khalifa, tare da ƙarfafa su dage da addu’o’i.
Hukumar NiMet ta fitar da hasashen yanayin 26 ga Afrilu, 2026, inda ta yi hasashen cewa za samu samu tsawa da ruwa a Kaduna, Abuja, Legas da wasu jihohi.
A labarin nan, za a ji cewa kamfanin mai na kasa, NNPCL ya ankarar da jama'a kan wata damfara da aka shirya da sunan sayar da wasu daga cikin kayan matatun Najeriya.
Jihar Kaduna
Samu kari