Jihar Yobe
Yayin da ake cigaba da jimamin rasuwar Muhammadu Buhari, Sarkin Damaturu, Alhaji Shehu Hashimi II, ya tara manyan kasa da malamai domin addu'a gare shi.
NiMet ta ce za a yi ruwan sama da tsawa a Arewa ranar Alhamis, 17 ga Yuli, 2025; sauran yankuna za su sami ruwa kaɗan, kuma an shawarci jama'a su yi taka tsantsan.
Al'umma sun fito a jiihohin Arewa da dama domin jimamin rasuwar shugaba Muhammadu Buhari. An yi sallar gawa daga nesa wa Buhari a Gombe da jihar Filato.
Ma'aikacin banki kuma malami a jami'ar jihar Yobe, Sheriff Almuhajir ya ce ya yi mafarkin shugaba Muhammadu Buhari ya shiga aljanna bayan birne shi da aka yi.
Yar fitaccen dan adawa, Zainab Galadima ta ce gwamnatin Bola Tinubu ba ta ba ta wata dama ba, kuma ba ta taba zuwa neman kwangila tun hawansa mulki ba.
Matar tsohon gwamna a jihar Adamawa, Boni Haruna ta fice daga jam’iyyar PDP zuwa ADC a wani taron mata yayin da haɗaka ke kara ƙarfi gabanin zaben 2027.
Adamu Waziri, tsohon ministan Najeriya, ya fice daga jam'iyyar PDP zuwa ADC don neman shugabanci na nagar saboda damuwar rashin tsaro da halin tattalin arziki.
Wani hadimin gwamnan jihar Yobe a Arewacin Najeriya ya yi murabus daga mukaminsa inda ya sauya sheka zuwa jam'iyyar ADC da aka ƙaddamar saboda hadaka.
NiMet ta gargadi Najeriya game da ruwan sama mai karfi da tsawa a yau Talata, tana mai hasashen ambaliyar ruwa musamman a Arewa, kuma ta ba da shawarwari ga jama'a.
Jihar Yobe
Samu kari