Jihar Yobe
A labarin nan, za a ji cewa gidauniyar tsohon mataimakin Shugaban Kasa, Atiku Abubakar ta dauki nauyin daliban jihar Yobe da su ka yi nasara a gasar Turanci.
A labarin nan, za a ji cewa wani fitaccen mai rajin kawo ci gaba a jihar Yobe, Alhaji Kashim Tumsah, ya mika kyaututtuka ga daliban jihar da suka yi bajinta a Turai.
Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya taya Nafisa Abdullahi Aminu, Rukayya Muhammad Fema da Hadiza Kashim Kalli murnar lashe gasar Turanci a London.
Gwamnatin jihar Yobe za ta karrama dalibai mata biyu, Nafisa Abdullahi da Rukayya Muhammad Fema da suka fafata a gasar Turanci da aka yi a London.
Sheikh Isa Ali Pantami ya bukaci gwamnatin Najeriya karkashin Bola Tinubu ta karrama Nasifa Abdullahi Aminu da ta lashe gasar Turanci ta duniya a London.
Majiyoyi sun tabbatar da cewa wata daliba ‘yar jihar Yobe, Nafisa Abdullah Aminu, ta lashe gasar Turanci ta duniya, inda ta doke dalibai daga ƙasashe 69.
Gwamna Mai Mala Buni ya amince da nadin tsohon ɗan majalisa, Hon. Ismaila Ahmed Gadakaa matsayin sabon Sarkin Gudi, bayan rasuwar Sarkin da ya gabata.
Motar sojojin Najeriya ta yi hadari a hanyar Damaturu/Jos a ranar Alhamis. Soja daya ya rasu yayin da biyu suka jikkata bayan motar sojojin ta fada babban rami.
An shiga jimami a jihar Yobe bayan rasuwar daya daga cikin sarakunan da ake ji da su. Mai martaba Sarkin Gudi ya y bankwana da duniya bayan ya yi jinya.
Jihar Yobe
Samu kari