Jihar Kogi
Tsohon gwamnan jihar Kogi, Idris Wada, ya sauya sheka daga jam’iyyar APC zuwa PDP, inda ake sa ran Gwamna Usman Ododo zai tarebe shi a ranar Litinin.
A labarin nan, za a ji yadda Sanata Uzor Kalu ya bayyana cewa an samu labarin yunkurin tsige Shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio daga mukaminsa.
‘Yan bindiga sun sace daraktoci shida na ma’aikatar tsaron ƙasa yayin da suke tafiya daga Lagos zuwa Abuja domin jarabawar karin matsayin aikinsu.
‘Yan bindiga sun tare fasinjoji a hanyar Ayere–Kabba, jihar Kogi, inda suka kashe mutum ɗaya, suka sace wasu, yayin da gwamnati ke cewa tsaro ya inganta da 81%.
Wasu mazauna jihar Kogi sun bayyana takaicinsu bayan 'yan bindiga sun hallaka wata tsohuwa da suka sace, sannan suka wullar da gawarta a cikin daji.
Sanata Mai wakiltar Kogu ta Tsakiya a Majalisar Dattawa ta fafatawa da jami'an hukumar NIS lokacin da aka kwace mata fasfo a filin jirgin sama a Abuja yau Talata.
A labarin nan, za a ji cewa Sanata Natasha Akpoti Uduaghan ta bayyana cewa wasu daga cikin 'yan majalisa sun ki bayyana goyon baya gare ta saboda siyasa.
A labarin nan, za a ji cewa Sanata Natasha Akpoti Uduaghan ta zargi shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio da bayar da umarni a kwace mata fasfo.
A labarin nan, za a ji cewa Sanata Natasha Akpoti Uduaghan ta bayyana cewa ta gayyaci Sanata Godswill Akpabio zuwa kaddamar da aiki ne saboda bin doka.
Jihar Kogi
Samu kari