
Jihar Kogi







Bayan hayaniya a majalisar dattawa tsakanin Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan da Godswill Akpabio, an yada bidiyon Akpabio yana korafi kan haka a 2018.

Rahotanni sun tabbatar da cewa rikici ya barke a majalisar dattawa yayin da aka matsar da kujerar Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan, amma ta ki amincewa.

Jami'ar Tarayya da ke Lokoja a jihar Kogi ta bayyana alhininta bisa mutuwar ɗalibanta biyar a wani mummunan hatsarin mota da ya rutsa da su, ta dakatar da karatu.

Mai martaba Ohinoyi na Ebiralanda ya koma kan karagar mulki da kotu ta ba da umarnin kowa ya tsaya a matsayinsa har sai kotun ɗaukaka kara ta yi hukuncin ƙarshe.

Kotuna su na taka rawa wajen sauke sarakuna masu daraja daga kan karagar mulki, Legit Hausa ta tattaro maku manyan sarakunan da shari'a ta sauke.

Babbar kotun jihar Kogi mai zama a birnin Lokoja ta ce an saɓawa doka da ka'idojin sarautar gargajiya wajen naɗin sarkin kasar Ebira, mai martaba Ahmed Anaje.

Babbar kotu da ke zamanta a Abuja ta ci gaba da sauraron shari'ar almundahana da hukumar yaki da yi wa tattalin arzikin kasa ta'annati (EFCC) ta shigar gabanta.

Rahotanni sun bayyana cewa an sace fastoci uku a jihar Kogi bayan sun yi wa’azi. Masu garkuwar na neman Naira miliyan 20 a matsayin kudin fansar malaman.

Rundunar 'yan sandan Najeriya ta yi nasarar hallaka 'yan bindiga 7 yayin da suka gwabza da 'yan ta'adda a Katsina. An ceto yara 207 a hannun masu safarar mutane.
Jihar Kogi
Samu kari