Jihar Kano
Za a ji cewa jam'iyyar adawa ta APC a Kano ta nuna rashin jin dadin hukuncin da kotun daukaka kara ta yanke a kan zaben kananan hukumomi da aka gudanar a 2024.
Kotun ɗaukaka ƙara ta soke hukuncin da ya rushe KASIEC da zaɓen kananan hukumomin Kano na 2024. Ta tabbatar da sahihancin shugabanni 44 da ‘yan takarar Kwankwasiyya.
Za a ji cewa jigo a APC, Injiniya Buba Galadima ya soki mulkin Bola Tinubu, ya ce babu wani ci gaba da aka samu a cikin shekaru biyu na mulkin APC.
Gidauniya daga ƙasar Turkiyya za ta yi layyar shanu 6,000, sannan ta raba wa musulmi naman a Abuja da wasu jihohi 11 ciki har da Kano da Kaduna da babbar sallah.
Za a ji cewa gwamnatin Kano ta fara biyan sama da N16bn na hakkokin sallama ga tsofaffin kansilolin APC da suka yi aiki a zamanin Abdullahi Ganduje.
Babbar kotun tarayya mai zama a Kano ta yanke wa Murja Kunya hukuncin ɗaurin watanni 6 a gidan yari ko tarar N50,000, ta bukaci a naɗa ta jakadar CBN da EFCC.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya isa Legas domin bude wasu ayyuka na musamman. Zai bude ayyuka a Kano ta yanar gizo kafin bikin sallar layya ya koma Abuja.
'Yan sanda sun kama wani matashi da ya yi wa matar aure yankan rago a jihar Kano. Matashin ya ce shi ya kashe matar da wuka bayan ya shake ta da dankwali.
DPO ya rasu a karamar hukumar Rano bayan 'yan daba sun kai hari ofishin 'yan sanda sakamakon mutuwar wani matashi da aka kama bisa zargin shan ƙwaya.
Jihar Kano
Samu kari