Jihar Kano
Bayan zanga zangar tsadar rayuwa yan Arewa sun dukufa da yin addu'oi da salloli, farashin kayayyaki sun tashi a kasuwa, Kashim Shettim ya magantu kan hadin kai.
Rundunar 'yan sandan Kano ta bayyana cewa ta damke akalla mutane 873 bisa zargin karya doka kwanakin da aka gudanar da zanga zanga a jihar, an kai wasu Abuja.
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa a jihar Kano ta bankado yadda aka sace kudi N50bn daga asusun jihar aka saye gidaje a biranen Abuja, London da Dubai.
Rundunar 'yan sandan Kano ta hakikance kan cewar babu mutumin da harbin bindiga ya yi sanadiyyar rasuwarsa yayin zanga zanga duk kuwa da an samu rahotannin haka.
Wani matashi, Safiyanu Mohammed mazaunin Rangaza ya dau ki hankali bayan ya mayar da jaka da tsinta makare da kudi a hanyar sana'arsa ta adaidaita sahu.
Tsohon kwamishinan ayyuka na jihar Kano a zamanin mulkin Abdullahi Ganduje ya gaskata Dan Bello kan zargin Murtala Garo da wawure kudin gwamnatin jiha.
Dan majalisar wakilai mai wakiltar mazabar Doguwa/Tudun Wada, Alhassan Ado Doguwa, ya lashi takobin sanyawa jam'iyyar APC ta yi nasara a Kano a zaben 2027.
Shugaban hukumar yaki da rashawa ta Kano, Muhuyi Rimingado, ya ce PCACC ta bankado N18bn da ‘yan siyasa suka wawure tare da hadin gwiwar ma’aikatan jihar.
Dan Majalisar Tarayya a Kano, Abdulmumin Jibrin ya bayyana takwaransa a Majalisar Wakilai, Alhassan Doguwa a matsayin barazana ga zaman lafiyar jihar.
Jihar Kano
Samu kari