Jihar Kano
Jam'iyyar APC reshen jihar Kano, ta buƙaci a gudanar da bincike kan zargin karkatar da shinkafar gwamnatin tarayya a Kano. Ta zargi wasu jami'an gwamnati.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Malam Ibrahim Shekarau ya fito ya bayyana dalilinsa na kin cewa komai dangane rikicin masarautar Kano da ya ki ci ya ki cinyewa.
Gwamnatin Kano ta karrama dan bangar da aka kashe yana aiki tare da ba matarsa da yayaensa makudan kudi, ta kara girma ga wanda ya samu raunuka yayin aiki.
Shugaban jam'iyyar APC, Abdullahi Umar Ganduje ya shawarci 'yan siyasa kan muhimmancin cicciba sashen shari'a a kasar nan, inda ta ce sashen na fuskantar kalubale.
Yan kasuwa sun tsawwala farashin kayan masarufi tun bayan rage lokacin takaita zirga-zirga a jihar Kano inda farashin shinkafa, fulawa da sukari su ka tashi.
Gwamnatin Abba Kabir Yusuf ta kuma gurfanar da shugaban jam'iyyar APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje a gaban kotu bisa sabon zargin almundahanar kudin jama'a.
Ministan ayyuka, David Umahi, ya ce gwamnatin tarayya za ta biya kamfanin Julius Berger N20bn duk wata domin kammala aikin da ya ke yi na gina titin Abuja zuwa Kano.
Nasarorin da rundunar 'yan sandan Kano ke bayyanawa, musamman ta fuskar cafke barayin lokacin zanga-zanga ya jawo barazanar kawo karshen rayuwar kakakin rundunar.
Dan majalisa mai wakiltar Tudun Wada da Doguwa ya fusata bisa yadda takwaransa mai wakiltar Kiru da Bebeji, AbdulMumin Jibrin Kofa ya zarge shi da kisan kai.
Jihar Kano
Samu kari