Jihar Kano
Majalisar dokokin jihar Kano ta amince da buƙatar tsawaita wa'adin shugabannin riko na ƙananan hukumomin jihar Kano yayin da ake dakon hukunci kotu kan zabe.
A wannan labarin, kun ji cewa wani gini ya sake faduwa a karamar hukumar birnin jihar Kano yayin da ake ci gaba da samun mamakon ruwan sama a sassan jihar.
A wannan rahoton, Mai unguwar ‘yar akwa, Jamilu Abba Danladi, ya bayyana takaicin yadda aka jefar da jaririya a karkashin tayar mota a Na’ibawa da ke jihar Kano.
Sanata Barau I. Jirbin ya jagoranci tawagar gwamnatin tarayya zuwa rabon tallafin shinka ga al'ummar shiyyar Arewa maso Yamma. An ce an fara rabon tallafin a Kano.
Sarkin Potiskum da ke jihar Yobe, Mai Martaba, Umar Bauya ya kai ziyarar goyon baya ga Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II a jihar inda ya roke shi alfarma.
Jigon jam'iyyar NNPP kuma dan takararta a zaɓen shugaban kasa, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya yi magana kan lamarin cire tallafin man fetur a Najeriya
Gwamnatin jihar Kano ta sanar da dage ranakun da dalibai za su koma makarantu a fadin jihar. Gwamnatin ta yi karin haske kan dalilin daukar matakin.
A cewar NEMA, ya zuwa 1 ga Satumba, ambaliyar ruwa ta yi sanadiyar mutuwar sama da mutane 180; mutane 2,034 sun samu raunuka yayin da gidaje da gonaki suka lalace.
Za a ji cewa mutane da yawa suka rasu a Najeriya a watan Satumban nan na 2024. A ciki akwai Dada Yar’adua, Alhaji Idris Bayero da mawakin nan Garba Gashuwa.
Jihar Kano
Samu kari