Jihar Kano
Dan majalisar wakilai, Alhassan Ado Doguwa, ya ce 'yan jam’iyyar NNPP a jihar Kano suna sauya sheka zuwa APC saboda gwamnatin Abba Yusuf ta gaza ta kowane fanni.
A wannan rahoton, za ku ji yadda gwamnan Kano, Injiniya Abba Kabir Yusuf ya sake samun lambar girmamawa kan muhimmin aikin da ya ke gudanarwa a bangaren ilimi.
Mai martaba sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado Bayero ya yi takaicin iftila'in gobara da ya afkawa wasu shaguna a Kantin Kwari da ke jihar tare da lakume dukiyoyi.
An samu tashin gobara a babbar kasuwar Kantin Kwari da ke jihar Kano a daren ranar Asabar. Gobarar wacce ta tashi, ta lakume shaguna masu yawa a kasuwar.
Akwai manyan ‘yan siyasar Kano da ke goyon bayan Bola Ahmed Tinubu yayin da hankali ya karkata kan zaben shugaban kasa na shekarar 2027 da ke tafe nan da watanni 28.
Nuhu Ribadu ya kara tada wutar rikicin sarautar Kano da ake ta yi. Amma an ji yaron Muhammadu Sanusi II ya tanka Ribadu bayan kiran Aminu da Sarkin Kano.
Mataimakin shugaban majalisar dattawa, Sanata Barau I. Jibrin ya ce nan ba da daɗewa ba za a nemi jar hula a kan Kanawa a rasa saboda duk sun bar Kwankwasiyya.
Rabi'u Kwankwaso ya ce zai tabbatar da kowane talaka ya samu rayuwa mai inganci a Najeriya. Ya ce za su samar da tauraro a kowane gidan talakan Najeriya.
Dan Majalisar Tarayya a jihar Kano da ke wakiltar Tudun Wada/Doguwa, Hon. Alhassan Ado Doguwa ya mayarwa Rabiu Musa Kwankwaso martani kan zaben 2027.
Jihar Kano
Samu kari