
Jarumar Fim







Jarumar Kannywood, Rahama Sadau ta gana da ministan tsaro, Bello Matawalle da ministan yada labarai, Mohammed Idris a kan shirin baje kolin al'adun Arewa a Abuja.

Fitacciyar jaruma a masana'antar shirya fina-finai ta Nollywood, Chika Ike ya bayyana cewa ba Sanata Ned Nwoko ne ya mata cikin da take ɗauke da shi ba.

Sanata Ned Nwoko na jihar Delta ya ƙaryata raɗe-radin cewa cikin da jaruma Chike Ike ke ɗauke da shi nasa ne kuma yana shin aurenta, ya ce ba gaskiya ba ne.

Gwamnan Bayelsa, Douye Diri ya bayyana cewa ba shi da wata alaƙa ta musamman a jarumar shirin BBN, Nengi Hampson, ya musanta raɗe-raɗin ya mata ciki.

Fitaccen jarumin Nollywood wanda ke koyarwa a jami'ar Port Harcourt, Columbus Irisoanga da aka sani da taka rawar boka a fina-finai, ya riga mu gidan gaskiya

Tsohuwar Ministar Mata da Bola Tinubu ya kora a watan Oktoban 2025, Uju Kennedy-Ohanenye, ta koma harkar fina-finan Nollywood a Kudancin Najeriya.

Masana'antar Nollywood ta shiga yanayin alhini sakamakon mutuwar fitacciyar jaruma, Pat Ugwu, ta mutu tana da shekara 35 a duniya, jarumao sun fata ta'aziyya.

Jarumar masana'antar shirya fina-finan Hausa ta Arewa watau Kannywood, Maryam Yahaya ta sayi sabuwar mota kirar Marsandi Benz, mutane sun taya ta murna.

Omowunmi Dada ta sha dakyar yayin da ta kamu da cutar sepsis yayin daukar fim a Oyo. An gano cewa cutar tana da matukar hatsari ga rayuwar mutum.
Jarumar Fim
Samu kari