Isra'ila
Hare-haren Iran sun jikkata sojojin Amurka da dama a Jordan yayin da rikicin ƙasashen biyu ke ƙara tsananta duk da yarjejeniyar tsagaita wuta da aka cimma a baya.
Mataimakin shugaban kasar AMurka, JD vance ya zargi Isra'ila da kawo cikas ga tattaunawa da ake da Iran domin hana shawo kan yakin da ake a Gabas ta Tsakiya.
Firaministan Malaysia, Anwar Ibrahim, ya ce duk wani ɗan Isra'ila da aka gano yana cikin ƙasar za a kore shi nan take saboda Malaysia ba ta amince da Isra'ila ba.
Gwamnatin Iran ta yi Allah wadai da hare haren da Amurka ta kai yankin Asibitin Kwararru na Baghaei da ke kudancin kasar, ta bayyan shi a matsayin ta'sa.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya umarci Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu da ya janye sojojin shi daga kasashen Syria da Lebanon a waya da suka yi.
Wani rahoto daga Amurka ya nuna cewa Isra'ila ta yi kokarin kafa gwamnati a kasar bayan kai hare-hare kasar. Mahmoud Ahmadinejad Isra'ila ta so ba shugabanci.
Sanatan Amurka Lindsey Graham mai shekara 71, daya daga cikin manyan abokan Donald Trump, ya rasu bayan fama da gajeriyar rashin lafiya yar bazata.
Dan majalisar dokokin Amurka Ro Khanna ya zargi wasu Yahudawan matsugunan Isra'ila da tsare shi tare da wasu Amurkawa a Yammacin Kogin Jordan na kusan mintuna 90.
Babban kwamandan rundunar kare juyin juya hali ta kasar Iran, Birgediya Janar Ahmad Vahidi, ya sha alwashin daukar fansa kan kisan da aka yi wa Ali Khamenei.
Isra'ila
Samu kari