Isra'ila
Shugaban kasan Amurka, Donald Trump, ya sanar da shirin tsagaita wuta a zirin Gaza. Shirin ya tanadi kawo karshen yakin da ake tsakanin Hamas da Isra'ila.
Ana zargin Benjamin Netanyahu da jagorantar hare hare kan Kiristoci a yankin Gaza tare da kwace musu gona da gidaje. Isra'ila ta rage yawan Kiristoci a Falasdinu.
Firaministan kasar Isra'ila ya gamu da boren kasahe da dama lokacin da ya fito zai yi jawabi a taron Majalisar Dinkin Duniya da ke gudana a New York na Amurka.
Tawagar Sumud Flotilla da ke dauke da jirage 51 daga kasashe daban daban zuwa Gaza mika kayan tallafi ta gamu da harin da ake zargi Isra'ila ce ta kai musu.
Firayim Ministan Isra’ila Benjamin Netanyahu ya yi martani bayan wasu kasashen duniya sun amince da kasar Falasdinu inda ya ce hakan ba zai yiwu ba.
Kasashen Birtaniya, Canada da Austalia sun bi sahun masu amince da kafa kasar Falasdinu. Ana sa ran wasu kasashe za su bi bayansu a taron majalisar dinkin duniya.
Kasar Saudiyya ta kulla yarjejeniyar tsaro da Pakistan mai makaman nukiya bayan yawan hare haren Isra'ila a Gabas ta Tsakiya. Kasashen za su kare juna.
Kasashen Afrika 4 ba su nuna goyon baya ga Gaza ko Isra'ila ba da aka kada kuri'a a majalisar dinkin duniya, Kamaru, Kongo, Sudan ta Kudu da Habasha na cikinsu.
Jamhuriyar musulunci ta Iran ta zartar da hukuncin kisa ta hanyar rataya kan mutumin da ya rika tura wa Isra'ila bayanan sirri, ta ce babu wanda za ta daga wa kafa.
Isra'ila
Samu kari