Isra'ila
Kasashen duniya 142 ciki har da Najeriya sun goyi bayan kafa kasar Falasdinawa a Gaza duk da adawar da Isra'ila da Amurka suka nuna a majalisar dinkin duniya.
Kasashen duniya ciki har da Birtaniya, Faransa da Jamus sun bukaci a dakatar da hare-hare bayan harin da Isra'ila ta kai a Gaza wanda ya jawo asarar rayuka.
Shugaban Isra'ila, Benjamin Netanyahu ya yi barazanar sake kai hari Qatar bayan ya kashe mutane a harin farko. Trump ya ce harin ba zai sake faruwa ba a gaba.
Gwamnatin Najeriya ta yi magana kan harin da Isra'ila ta kai kasar Qatar da nufin kashe shugabannin Hamas. Najeriya ta bukaci a koma teburin sulhu.
Shugaba Donald Trump da Benjamin Netanyahu sun yi Allah wadai da harbe Charlie Kirk har lahira. Kirk ya shahara da goyon bayan Isra'ila a kan Falasdinawan Gaza.
Kasar Isra'ila ta kare matakin kai harin kan shugabannin Hamas a Qatar bayan sukar hakan daga Shugaba Donald Trump, wanda ya bayyana rashin amincewa.
Farashin danyen mai da ake hakowa a Najeriya ya tashi bayan kasar Isra'ila ta kai hari Qatar da niyyar kashe shugabannin kungiyar Hamas da suka je kasar.
Isra'ila ta tabbatar sa kai hari wani yanki a Doha, babban birnin kaaar Qatar da nufin kashe wasu shugabannin kungiyar Hamas da suka je tattaunawar zaman lafiya.
Kungiyar Musulmi ta Al-Harakatul-Islamiyyah ta yi taro a birnin Ilorin da ke Kwara inda ta bukaci a saki Ramzy Abu Ibrahimda aka tsare ba tare da ka'ida ba.
Isra'ila
Samu kari