
Malamin addinin Musulunci







A kwanaki 10 na karshe a watan Ramadan daren Lailatul Qadr ke faɗowa kuma an fi tsamnaninsa a mara watau 21, 23, 25, 27 da 29. Ana son mutum ya raya su duka.

MURIC ta zargi jami’ar Adeleke da tauye ‘yancin dalibai Musulmi, tana mai cewa an hana dalibai yin sallah da sanya hijabi tare da tilasta musu halartar coci.

Sheikh Isa Ali Pantami ya kubuta daga sharrin 'yan fashi a 1993 bayan sun masa harbi guda uku a hanyar Maiduguri saboda addu'a. Ya fadi yadda ya tsira a jirgin sama.

Fitaccen malamin Musulunci, Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa ya bayyana muhimman abubuwa uku game da goman ƙarshe na Ramadan da ke yin bankwana a yanzu.

Sheikh Usman Muhammad Al-Juzuri ya fadi ibadar da ya kamata a yi a kwanaki 10 na karshen Ramadan. Ya fadi muhimmancin ibada a daren Lailatul Qadri ga Musulmi.

Majalisar koli ta harkokin addinin Musulunci a Najeriya ta musanta raɗe-raɗin da ake yaɗawa cewa Sarkin Musulmi na shirin musuluntar da Najeriya.

Malamin addinin Musulunci na duniya, Sheikh Abu Ishaq Al-Huwaini ya rasu a kasar Masar. Malamin ya shafe shekaru 69 a duniya kuma ya kasance malamin Hadisi.

Malamin addinin Musulunci a Najeriya, Sheikh Ahmad Abubakar Mahmud Gumi ya ce ya rama miyagun maganganu da Nasir El-Rufa'i ya fada a kansa a baya.

Gwamnatin jihar Kano ta karbi bakuncin manyan malamai domin buda baki a ranar Asabar 15 ga watan Maris, 2025 inda Abba Kabir ya sha alwashin gyara masallatan Juma'a.
Malamin addinin Musulunci
Samu kari