Malamin addinin Musulunci
Farfesa Isa Ali Pantami ya bayyana dalilin shigarsa siyasa, yana musanta zargin tsattsauran ra'ayi tare da jaddada bukatar mutane su fahimci al'amuran siyasa.
Malamin addinin Musulunci a duniya, Dr Zakir Naik ya yi kira ga al'ummar Musulmi su dage da ayyukan alheri a Ramadan. Ya fadi abubuwa 25 da ya kamata Musulmi ya yi.
Sheikh Isa Ali Pantami ya bayyana cewa mutane ne suka sanya shi shiga takarar gwamna a jihar Gombe. Ya fadi abubuwan da zai yi wa Gombawa idan ya zama gwamna.
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal ya zakulo limaman masallatan Juma'a 40, ya ba kowane sabuwar mota domin ci gaba da harkokin yada addinin musulunci.
A labarin nan, za a ji cewa dakarun Isra'ila na ci gana da yadda suka so bayan sun jibge dakarun tsaro da ke hana Musulmi sallar Juma'a a masallacin Kudus.
Sheikh Bashir Aliyu Umar ya bayyana cewa kamata ya yi shugaban kasa ya mayar da hankali wajen sauke nauyin da ke kansa maimakon rokon a yafe masa.
Kotu a Kano ta yanke hukuncin kisa ga Aminu Yahaya Shariff saboda batanci, kungiyar Amnesty ta bukaci a janye dukkan tuhume-tuhumen kuma a sake shi.
Jadawalin Ramadan 2026: Duba lokutan Sahur da Iftar na biranen Lagos, Abuja, Kano da Kaduna don azumin da aka fara ranar 18 ga Fabrairu, 2026 a fadin Najeriya.
Kungiyar Izala a jihar Kaduna ta kira taron gaggawa a Zaria da Sabon Garin Zaria tare da kira a dakatar da tafsiri saboda rikicin masallaci da ya taso.
Malamin addinin Musulunci
Samu kari