Malamin addinin Musulunci
Kotu ta tura malamin Musulunci, shugaban tsagin Darikar Qadiriyya, Sheikh Ibrahim Isa Makwarari gidan gyaran hali kar karkatar da fili bayan gaza cika sharudan beli.
Najeriya na shirin shigar ka ka'idojin kudin Musulunci wajen tattara rahoton kudi a karkashin hukumar FRC. Shugaban hukumar Dr Rabiu Olowo ne ya sanar da haka.
Wasu manyan jami'an hukumar alhazai ta kasa, NAHCON na son shugaba Bola Ahmed Tinubu ya sauke Sheikh Abdullahi Saleh Usman Pakistan a shugabanci.
An gurfanar da malamin Musulunci, Sheikh Ibrahim Isa Makwarari a kotun Kano kan zargin karkatar da filayen gwamnati da na al'umma. Ana zargin shi da laifuffuka.
Kungiyar Izala ta tura malamai tafsiri jihohin Najeriya da wasu kasashen duniya. Shugaban malaman kungiyar, Sheikh Sani Yahaya Jingir ne ya tura malaman.
Ofishin jakadancin kasar Amurka a Najeriya ya yi jimamin rasuwar Imam Abdullahi Abubakar, malamin Musulunci da ya ceci Kiristoci 300 a jihar Plateau.
Malamin addinin Musulunci, Sheikh Habibu Yahaya Kaura ya rasu bayan fama da doguwar jinya a wani asibiti a Abuja. Manyan malamai a Najeriya sun tabbatar da rasuwarsa
Kotun Northampton ta yanke wa limamin Ashraf Osmani hukuncin daurin mako 15 bayan ya aurar da 'yan shekara 16 ba bisa ka'ida ba inda aka dokar aure ta sauya.
Mai alfarma Sarkin Musulmi ya sanar da shiga watan Sha'aban na shekarar 1447 wanda ya ke nuna cewa saura wata 1 a fara azumin watan Ramadan na 2026.
Malamin addinin Musulunci
Samu kari