Malamin addinin Musulunci
Malamin addinin Musulunci, Sheikh Ahmad Abubakar Mahmud Gumi ya karyata labarin cewa ya ce gwamnatin Amurka ta ce za ta kashe shi a harin da ta kawo Sokoto.
Masu kare hakkin ɗan Adam a Najeriya sun nuna damuwa kan ci gaba da tsare malamin addini na Zaria da ke jihar Kaduna, Sheikh Sani Khalifa, ba tare da gurfanarwa ba.
Sheikh Sani Khalifa na Zaria ya shafe kwanaki 23 a tsare kan zargin alaƙa da juyin mulki; iyalansa sun ce an ba shi kyautar kudi ne don ya yi addu'a kawai.
Za a yi jana’izar abokan Anthony Joshua biyu da suka rasu bayan hatsarin mota a Najeriya, an shirya sallar a Masallacin London ranar Lahadi, 4 ga Janairu 2026.
Malaman addinin Musulunci 20,000 na gudanar da taron duniya a Najeriya. Malamai sun fito daga Amurka, Saudi karkashin cibiyar Daaru Na’im Academy.
Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa ya bayyana halaye 6 da ke kai mutum Aljanna, tare da ba da shawara kan kiyaye fushi a wata nasiha da ya turo daga birnin Landan.
Kungiyar Izala mai hedkwata a Jos ta kammala gasar karatun Alkur'ani ta kasa a aka gudanar a Abuja, dan jihar Kaduna ya zama gwarzon kasa a izu 60 da tafsiri.
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal ya bayyana cewa gwamnatinsa za ta kara wa malamai da limamai sama da 11,000 da ake biyansu a kowane wata a jihar.
Limamin masallacin Juma'a na Lekki a jihar Legas ya yi nasiha ga shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu. Ya bukaci shugaban kasar ya jajirce wajen sauke nauyin da ke kansa.
Malamin addinin Musulunci
Samu kari