Addinin Musulunci da Kiristanci
Hafsun tsaron Najeriya, Janar Olufemi Oluyede ya ce ba a yi wa Kiristoci kisan kare dangi a Najeriya. Ya ce gwamnati na daukar matakan yaki da ta'addanci.
Fitaccen mawakin Najeriya, Burna Boy ya fadi dalilin karbar Musulunci bayan dogon nazari da bincike da ya yi. Burna Boy ya fita daga Kiristanci zuwa Musulunci.
Shugaban kasan Amurka, Donald Trump, ya sanya Najeriya cikin jerin kasashe masu babbar matsala, biyo bayan zargin da ake yi na yi wa Kiristoci kisan kare dangi.
Majalisar Amurka za ta yi bincike kan zargin saka dokokin da suke da alaka da shari'ar Musulunci a Najeriya. Najeriya ta yi watsi da cewa an tauye addini a kasar.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon Ministan sufuri, Femi Fani Kayode ya bayyana cewa Donald Trump na kokarin amfani da addini wajen sace albarkatun kasar nan.
Hadimin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, Bayo Onanuga ya yi martani ga gwamnatin kasar Amurka kan zargin kisan Kiristoci a Najeriya inda ya karyata jita-jitar.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya fadawa takwaransa na Amurka cewa Najeriya ka mutunta kowane addini, ba ta yarda da zalunta ko cin zarafin wani addini ba.
Tsohon ministan sadarwa, Isa Ali Pantami ya gargadi malamai su guji sukar junansu a bainar jama’a, yana cewa kafofin sadarwa sun haifar da yawaitar jayayya.
Sakatare Janar na Vatican, Pietro Parolin, ya ce rikice-rikicen tsaro a Najeriya ba na addini ba ne, amma suna da tushe na zamantakewa da ake samu.
Addinin Musulunci da Kiristanci
Samu kari