INEC
Hukumar zaben Najeriya ta bayyana shirinta na gwada na'urorin da take aiki da su kafin zaben 2027 da kuma yin zaben gwaji domin tabbatar da komai ya tafi da kyau.
Hukumar INEC ta yi nasara a karar da ta shigar gaban kotun daukaka kara da ke Abuja bayan babbar kotun tarayya ta soke duka tsare-tsarenta na zaben 2027.
Jam'iyyar APGA ta bayyana cewa ba ta tsayar da ɗan takarar shugaban ƙasa ba a 2027 saboda ta amince da mara wa Shugaba Bola Tinubu baya don ya nemi tazarce.
Shugaban hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC), Farfesa Joash Amupitan, ya bukaci a karawa hukumar kudade domin tunkarar zabubbukan da ke tafe.
A labarin nan, za a ji cewa wadansu daga cikin jam'iyyun Najeriya ba su samu dama wajen dora sunayensu a shafin hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa ba.
Hukumar zabe ta kasa (INEC) ta tabbatar da cewa za ta amince da Atiku Abubakar da saura 'yan ADC da suka tsaya takara a zaben 2027 bayan hukuncin kotu.
Jam'iyyar adawa ta ADC ta bukaci hukumomin Najeriya da su gaggauta cafke Nafiu Bala Gombe kan ikirarin cewa ya daura sunayen 'yan takara a shafin hukumar INEC.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar ya caccaki shugaban hukumar zabe INEC, ya zarge shi da yunkurin ruguza jam'iyyun adawa gabanin zaben 2027.
Hukumar INEC ta bayyana cewa ikirarin tsagin Nafiu Bala na jam'iyyar ADC cewa ya tura sunayen 'yan takara a zaben 2027 mai zuwa ba gaskiya ba ne.
INEC
Samu kari