India
Mutum 54 sun mutu cikin sa’o’i 24 a Pakistan sakamakon ruwan sama mai ƙarfi da ya haddasa ambaliya, rushewar gidaje, da katsewar wuta a yankunan da abin ya shafa.
Hukumomin bincike a India sun nuna cewa katse hanyar tafiyar mai daga tanki zuwa injuna ne ya haddasa mummunan hatsarin jirgin kamfanin Air India.
Ministocin tsaro daga kasashen China da Iran da Rasha sun hadu a kasar China domin tattauna batutuwan da suka shafi tsaro bayan yakin Iran da Isra'ila.
An bayyana tattaunawar ƙarshe tsakanin wata mata da mijinta, wanda yana daga cikin waɗanda suka rasa rayukansu a hatsarin jirgin Air India da ya afku a 12 ga Yuni.
Wani masanin sufurin jiragen sama, Captain Steve, ya na ganin cewa kuskuren matukin jirgi na bude fuka-fukai maimakon dage tayar jirgi ne ya jawo hatsarin Air India.
Jirgin sama mai saukar ungulu ya fado a Uttarakhand, India, ya kashe mutum 7 ciki har da yarinya ‘yar shekara 2. Hukuma na gudanar da bincike a kai.
Kamfanin sufurim jiragen sama na Air India ya tabbatar da cewa jirginsa da ya tashi daga birnin Ahmedabad zuwa London Gatwick ya gamu da mummunan hatsari.
Najeriya ta yi martani bayan Meta ya yi barazanar fita a Najeriya bayan tara da aka sanya masa. An ci tarar Meta a India, Tarayyar Turai, Faransa, Australia Koria.
A karshe kungiyar kasashe masu tasowa ta BRICS ta amince da kasar Najeriya domin zama mambanta wanda ake ganin zai habaka tattalin arzikinta da karfin iko.
India
Samu kari