Ilimin Kimiyya
Asusun ba da lamunin karatu na Najeriya (NELFund, asusun ya sanar da cewa ya tantance karin manyan makarantu 22 mallakin jihohi, kuma dalibai za su iya neman rancen.
Gwamnatin jihar Akwa Ibom ta ce 'yan damfara sun yi kutse a lambar WhatsApp din gwamnan jihar, Umo Eno inda har suka fara tura sakon neman kudi daga jama'a.
Daga karshe WAEC ta fitar da sakamakon jarabawar WASSCE na shekarar 2024. Legit Hausa ta samu sanarwa daga hukumar jarabawar a safiyar Litinin 12 ga Agusta, 2024.
Mahukunta a jami'ar Bayero ta Kano sun bayyana sassautawa daliban jami'a saboda dokar takaita zirga-zirga, inda ga dakatar da ɗaukan darussa har sai an janye dokar.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya ce su na sane da yadda ilimi ya lalace a jihar, kuma an daura damarar magance matsalolin. Ya fadi haka ne a ranar Alhamis.
Tsohon Sanata mai wakiltar Kaduna ta tsakiya, Shehu Sani ya ga rashin dacewar matakin da gwamnatin tarayya ta dauka a kan daliban masu kananan shekaru.
Hukumar JAMB ta bayyana cewa maki 140 ne mafi ƙarancin makin shiga jami'o'i a fadin kasar nan. A bangaren foliteknik da kwalejojin ikimi na Najeriya, maki 100 ne.
Bidiyon wani yaro wanda har yanzu ba a bayyana shekarunsa ba ya dauki hankali matuka saboda matukar tsayi da ya ke da shi mai ban mamaki. Ana ganin dan Sudan ne.
Hukumar kula da asusun bayar da lamunin karatu ta kasa (NELFUND) ta bayyana cewa dalibai daga makarantu mallakar jihohin kasar nan 36 za su samu lamunin karatu.
Ilimin Kimiyya
Samu kari