Ilimin Kimiyya
Rundunar ‘yan sandan jihar Yobe ta kama Mista Adamu Garba Hudu, malami a kwalejin kimiyya da fasaha ta Al-Ma’arif da ke Potiskum kan laifin lalata da dalibai.
Gwamna Muhammad Umar Bago na jihar Neja ya sanar da aniyar gwamnatinsa na samar da sabbin jami'o'i 10 mallakin gwamnatin jihar daga yanzu zuwa 2027.
Gwamnatin tarayya ta ce za ta gina wata makarantar sakandare ta zamani a Abuja, wacce za a kashe naira biliyan 1.7 wajen gina ta, kuma a cikin shekara daya.
Hukumar NDLEA ta ce rahoton da wani jami'in ta ya fitar na cewa kaso 60% cikin 100% na daliban Kano na shan kwayoyi ba gaskiya ba ne, ta ce kuskure aka samu.
Masana harkokin ilimi sun fitar da wasu muhimman dalilai da suka sa ilimi ya gaza a Najeriya musamman a makarantun firamare da yara ba sa iya karatu.
Hukumar Kula da Jami'o'i na Najeriya (NUC) ta sanar da cewa ta fara bincike kan wasu jami'o'i 9 a kasar da ake zargin an kafa su ba bisa ka'ida ba.
Hukumar kula da jami’o’i ta kasa (NUC), ta bayyana cewa ta kama wasu mutane da laifin gudanar da ayyukan haramtattun jami’o’i 37 a fadin kasar nan.
An yi kira ga Shugaba Tinubu da ya ba da umurnin janye batun karin kudin jarrabawar UTME kuma ya mayar da ilimi ya zama kyauta don kawo karshen ta'addanci a Najeriya
Kwamitin shugabannin jami'o'i CVCNU ya yi korafin kudin da jami'o'i ke samu, inda ya yi nuni da cewa kowanne dalibin likitanci na lakume naira biliyan biyar
Ilimin Kimiyya
Samu kari