![Gwamna Abba Gida Gida ya kai ziyarar ba-zata, ya daukarwa mutanen Kano babban alkawari](https://cdn.legit.ng/images/560x315/2bd93ef0957d7457.jpeg?v=1)
Ilimin Kimiyya
![Gwamna Abba Gida Gida ya kai ziyarar ba-zata, ya daukarwa mutanen Kano babban alkawari](https://cdn.legit.ng/images/560x315/2bd93ef0957d7457.jpeg?v=1)
![Shiga jami'a: Duk da dage kayyade shekarun dalibai, tsohon Sanata ya taso gwamnati a gaba](https://cdn.legit.ng/images/560x315/43f7544516b5439c.jpeg?v=1)
![JAMB ta sanar da sabon mafi karancin makin shiga manyan makarantu a Najeriya](https://cdn.legit.ng/images/360x203/2fb030a0e7d72920.jpeg?v=1)
![Dogo mai dogon zamani: Bidiyon zankalelen yaro dan aji 4 a firamare ya dauki hankalin jama'a](https://cdn.legit.ng/images/360x203/21bfe3326e2bb8bd.jpeg?v=1)
![NELFUND ta lissafa makarantu mallakar jihohi da za su samu lamunin karatu](https://cdn.legit.ng/images/360x203/3adf9d556f39e97c.jpeg?v=1)
![Hukumar JAMB ta bankado mutane 3, 000 masu karyar digiri da takardun karatu](https://cdn.legit.ng/images/360x203/676c3d46027b74ff.jpeg?v=1)
!["Dalibai 300,000 ake sa ran za su memi lamunin karatu" Inji NELFund](https://cdn.legit.ng/images/190x107/d3cf2b4e3bb08b39.jpeg?v=1)
Hukumar kula da asusun ba dalibai rancen kudin karatu NELFund ta ce ana sa ran daliban kasar nan akalla 250,000 zuwa 300,000 ne za su nemi lamunin karatu.
![Kano: KEDCO ya yanke wutar lantarkin jami'ar Dangote saboda taurin bashi](https://cdn.legit.ng/images/190x107/9bf8950bb7fbe6dd.jpeg?v=1)
Hukumar jami'ar kimiyya da fasaha ta Aliko Dangote da ke Wudil sun shiga tsilla-tsilla bayan kamfanin rarraba hasken wuta, KEDCO ya yanke masu wuta.
![Gwamnatin Kano ta ware N1bn domin muhimman ayyuka a bangaren lafiya](https://cdn.legit.ng/images/190x107/e15ab665eebddecb.jpeg?v=1)
Gwamnatin Abba Kabir Yusuf ta amince da fitar da N1bn domin gudanar da wasu manyan-manyan ayyuka da za su taimaka wajen ci gaban harkar lafiya a jihar.
![Gwamnatin Kano ta gano halin da miliyoyin dalibai ke ciki bayan an saida makarantu](https://cdn.legit.ng/images/190x107/568fd8bfa58db092.jpeg?v=1)
Gwamnatin Kano ta zargi tsohuwar gwamnatin da gazawa wajen inganta ilimi bayan ta samu dalibai miliyan 4.7 na zama a kasa babu kujeru a makarantunsu.
![Gwamnatin Jigawa ta yi albishir ga dalibai masu sha'awar zuwa karatu kasar waje](https://cdn.legit.ng/images/190x107/bd23a3973c83397a.jpeg?v=1)
Gwamnatin jihar Jigawa ta sanar da shirin dawo da kai dalibai kasar Singapore domin cigaba da karatu. Gwamnan jihar, Umar A. Namadi ne ya sanar da haka.
![Gwamnatin Abba Kabir Yusuf ta dauki matakan inganta ilimi a Kano](https://cdn.legit.ng/images/190x107/2bd93ef0957d7457.jpeg?v=1)
Gwamna Abba Kabir Yusuf zai gina dakunan bincike 300 da samar da malamai 10,000 domin inganta ilimi a jihar. Hakan ya biyo bayan dokar ta baci ga ya saka ne.
![Majalisar dattawa na neman tsaurara hukuncin rashin tura yara makaranta](https://cdn.legit.ng/images/190x107/b81afc1f81603338.jpeg?v=1)
Majalisar dattawan Najeriya ta nemi gwamnati ta dauki tsattsauran mataki kan iyayen dake barin yaransu na gararanba a kan titi maimakon zuwa makaranta.
![JAMB ta bayyana adadin daliban da za su sake zana jarabawar UTME, an sanya rana](https://cdn.legit.ng/images/190x107/c370ed274182c2fc.jpeg?v=1)
Hukumar shirya jarabawar shiga manyan makarantu (JAMB) ta sanar da fitar da sakamakon jarabawar daliban da ta rike. Dalibai 24,535 za su sake zana jarabawar UTME
![Saura kwanaki 2: Abubuwan da dalibai za su tanada kafin samun lamunin karatu](https://cdn.legit.ng/images/190x107/3d60c2aea2da2a3f.jpeg?v=1)
Shirin gwamnatin tarayya na tallafawa marasa galihu a kasar nan da bashin ilimi ta gindaya sharuddan da sai an cika su za a samu damar karbar rance.
Ilimin Kimiyya
Samu kari